Monday, 18 December 2017

Izala Tayi Gargadi kan Wasa Da Hakkokin Addini a Najeriya. .....Kungiyar tayi Allah wadai da Nuna tsangwama Ga Firdausi akan sanya Hijabi.

Izala Tayi Gargadi kan Wasa Da Hakkokin Addini a Najeriya

.....Kungiyar tayi Allah wadai da Nuna tsangwama Ga Firdausi akan sanya Hijabi

Daga Ibrahim Baba Suleiman

Shugaban IZALA Sheikh Abdullahi Bala Lau ya jawo hankalin hukumomi zuwaga wani labari da ya yadu akan wata daliba musulma, mai suna Amasa Firdaos, wacce ta kammala karatunta na zama lauya amma aka hanata samun shaida saboda ta saka hijabi.

Sheikh Bala Lau yayi gargadin cewa addini baitaba zama ginshiki ko mizani ba a tsarin gwamnatin Naijeriya. Saboda haka, muna jawo hankalin mahukuntan kasar, malamai  da shuwagabanni da masu alhakin daukan ma'aikata ako wani sashi da sauran jaami'an kasar da sukiyaye sanya banbancin addini a matsayin mahangar duba cacanatar 'yan kasar a kowane irin lamari musamman duba da yawan addinan dake kasar.

Shugaban yaci gaba da cewa A yayinda muke kushe wannan Al'amari danuna rashin dacewar sa, a gefe guda kuma muna taya sauran 'yan Najeriya neman ayiwa wannar dalibar adalci kuma a gurfanar da duk masu hannu  a cikin wannan cin zarafi.
Muna kara jaddada kira ga hukumomi da 'yan kasar da suyi koyi da sauran kasashen duniya domin wayewarsu takai har ga kyale kowa yayi mu'amala gwargwadon yadda addininsa yatanadar batareda tsageranciba ga dokokin ubangiji" Inji shi"

A karshe Muna tunatar da hukumomi cewa lokaci yayi da za'a waiwayi karuwar rashin mutunta addini dayake aukuwa a baya bayannan a Najeriya, Shige gona da iri da yunkurin tozartarda masu riko da addini Domin daukan matakin bai daya a kasar.

(C)  JIBWIS Nigeria

Wednesday, 13 December 2017

WANENE SHEIKH ABDULLAHI BALA LAU?

Sheikh Abdullahi Bala Lau, Shine Shugaban Kungiyar IZALA Mai Rijista daga Gwamnatin Tarayyar Naijeriya. Wanda kuma kasashen Duniya suka gamsu da tsarin tafiyar kungiyar da yake jagoranta ta IZALA a jerin manyan Kungiyoyin Ahlussunnah Na Duniya.

Ita kanta Majalisar Musulunci ta Duniya (RABI'DA) takan tuntube shi a wasu muhimman Lamuranta da suka shafi musulunci a yankin Afurka, Majalisar ta taso da Shugabanta Sheikh At-turki da 'Yan majalisar Sa takanas ta Kano  sukazo taron da IZALA ta shirya a Abuja, Wanda har shugaban Naijeriya Muhammadu Buhari da sauran jami'an gwamnati suka halarta tare da jiga jigan Maluman Ahlussunnah daga sassan Duniya.

Sheikh Bala Lau mutum ne mai Dattaku, Wanda baya cin mutuncin kowa, sannan yace duk Wanda yaci masa mutunci ya yafe masa. Yace aikin IZALA shine Wa'azi, kuma duk mai Wa'azi Na gaskiya yana tare da suka, haka tarihi ya nuna, Dan haka Malamai suci gaba da Wa'azi su bar masu suka suyi ta suka har wataran da kansu zasu soke.

Shehin Malamin Yana Wa'azi a harcen Larabci, Hausa, Turanci, da fulatanci, Sannan baya da girman kai ko kadan, yana Alaka da kowa a mutunce, yakan dauki shawarwari daga duk wani Wanda ya bashi ingantacciyar shawara.

Ta yaya Wanda ya hada wannan Nasarorin a Dan kankanin Lokaci Na Shugabannin Sa ba zai samu masu masa Hassada ba?

Akaramakallah Hassada, gaba da sauran cin mutunci yanzu aka Fara maka, indai da Nasara, to da kalubale.....

Wannan shine amsar Tambayar wanene Sheikh Abdullahi Bala Lau.

Wannan sako ne daga kwamitin JIBWIS Social Media ta kasa.

Saturday, 9 December 2017

TUKUR MAMU - A story of sadist acclaimed journalist who appears truly to be wolf in sheep's clothing. BY CONCERN MEMBERS OF JIBWIS

Recently there was a cheap campaign of not necessarily blackmail but a sadist work circulated not widely on social media by the publisher of Kaduna based inconsistent newspaper Desert Herald Tukur Mamu who claims to as well carry the title of Dan-iyan Fika in Yobe state.

As followers of Izala Sunni organization in Nigeria, we found the Mamu criticism in bad taste and in a similar manner of a rented crowd of protesters that are paid by some anti Islam elements to tarnish the image of our revered scholars especially the national chairman of JIBWIS Sheikh  Abdullahi Bala Lau and Secretary General Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe.

As far as we are concern the publisher of desert herald claims to be journalist and not a religious scholar. A journalist is expected to preserve the ethics of journalism by being fair to all people especially the vicinity within which he works and acquired license. But to our amazement Mr. Mamu was worried that some Christian evangelists convert some nomad Fulanis to Christianity. He emphasized that Izala must use all it's resources to rescue such Fulanis from Christian faith.

One wonders if unbiased journalist who claims to work for all manner of people could deny a segment of Nigerians from practicing the religion they chose.

We shouldn't have worried ourselves to respond to Mamu if at all he was just writing as just Mamu but he emphasized that he is a journalist well-known in exposing dishonest people; but betrayed his trust as he descended heavily on Izala by criticizing it of not abolishing its national preaching and rather rescue Fulanis who he claimed that they are lured into converting to Christianity. Even as Dan Iyan Fika, that will be a serious disservice if Mamy can call on his His highness the emir of Fika to deny the missionaries in his domain to practice their religion and to call on any interested native of the area to join them. Mr. Journalist is really high time for you to stop deceiving yourself and gullible fans if any that you are not blackmailer and only hiding under journalism to amass wealth by your so called investigations that yield no result.

Going through your disjointed paragraphs, you unprofessionally chose to distant yourself from  sponsorship and or influence by your friend Dr. Ahmad Gumi.

That was really the style of guilty and dubious soul. Nobody asked you or accused you of connivance with other elements to come up with such a hungry piece. Furthermore you claimed that your write up will generate reactions and criticism.

Why would one worry if not already suffering from inferiority complex and restless conscience that his write up will generate unfavorable reaction?. This is what is termed as ignoratio-elenchi, a fallacious and baseless assertion, pouring venom on the personalities not necessary for their sins but just to serve the deep rooted enmity of their haters and rivals.

Let's just swim into your piece and ask you as an evangelist of desert herald to use your medium and rescue Fulanis in the jungle from converting to Christianity. It will save press council from trauma of querying you if you can be magnanimous enough to convert your paper to faith based journal that will focus on stopping Christians from converting Nomad Fulanis to Christianity.

Why not use your resources and sponsor the scholars you specified as better to you to go to the bush and embark on massive rescue of Fulanis from Christianity?

Or to put it differently as you claimed that you are a student of Islam, why not go to the remote areas and start preaching to the Fulanis?

just leave journalism and metamorphose into preacher.

We thought  you too want to get the reward in a more conventional way, what are you waiting, if you so much detest the crop of the Izala leadership just take the bull by the horn and turn to an overnight Islamic preacher. If you can't do that then it would be better to stop embarrassing yourself as Muslims are wiser and can't tolerate the lazy evangelist behind the keyboards of computer to claim holier than thou attitude.

Izala even by its name is always clear that it is poised to eradicate innovations in Islam and not in Christianity.

The primary aim of Izala is to rescue Muslims from innovations and then other services such as attracting converts to Islam come after as a secondary priority.

We also want to enlighten you if you are still ignorant of the facts on Jungle Fulanis and Christianity. The situation has not started yesterday or last year or even in 1979 when Izala was created. Many of such type of Fulanis grew up as Christians or where born and bred in Christian families. Some could trace Christianity from their forefathers.

Thus the issue of somebody converting them to his religion is empty and wrong impression.

The conversion of people to Christianity including such Fulanis could be traced since 16th century when Christian missionaries landed in west Africa to pave way for colonial masters to colonize the continent. The history started over 500 years ago centuries even before the emergence of Sheikh Usman Ben Fodio who embarked on reformation among Muslims to worship Allah devoid of innovation.

The Jihad of Sheikh Ben Fodio was primarily to rescue Muslims from going astray even as they belief that no deity worthy of worship except Almighty Allah. Perhaps such Jihad should have affected the Mamus if they were around to rescue them from building castles in the air.

Yes to the accusation of flamboyance to our revered scholars during national preaching, perhaps Tukur Mamu is not happy that Allah has blessed this organization will people from all sectors of life and with scholars that rely on lawful businesses and contribute to Islam with their health and wealth.

Perhaps Tukur would want to see the scholars wearing rags and conveying themselves in off the road vehicles! while Tukur has vehicles and mansion in Kaduna housing his wives and threatening politicians to expose them in a blackmailing pattern, but is now advocating that our scholars should not have befitting vehicles and should not organize a national preaching to further fight innovation in worship that resurfaced in cities across the country by evil elements.

If Tukur Mamu can claim to have amassed his wealth in legitimate way as a journalist, then why not other hardworking  Nigerians can not get such blessings in similar manner?.

Mamu decided to leveled serious allegations of mismanagement on our leaders but could not conclude without refuting all his lies by saying he was looking for facts to sue the scholars to court.

So Mamu don't even have the facts but poured out his allegations and judgments.
Let us tell Mamu that his claim that he has been donating the hide of his Eid sacrifice to Izala is immaterial. Muslims contribute to the organization without anybody forcing them to do so, they do so to get the reward from Allah and not from Mamus eye-service reward. We are sure that nobody writes his name that he contributed to the services of Islam.

We find it not necessary to agree with what you claimed that you have been contributing, we are skeptical that if you ever contributed anything to Izala.

But as the saying goes "pen is mightier than the sword" you can make your shallow claims and freedom of speech can pave such a room to write whatsoever you wish to write ,but note that mischief can not deter the Izala organization from its widespread service for Muslims.

While you threatened to go to court, you are free to go to HAQUE and lodge your worthless petition. For all we know, by Allah's grace, Izala will continue with its genuine service to Islam even after the lifetime of all of us including you Mamu and the scholars you maliciously and unjustifiably accused.

We investigated another irrelevant accusation that only approved scholars are allowed to air their preaching on Manara TV. This is laughable as all journalists and media owners know what is called censorship on what is transmitted via their mediums. Even your Desert Herald if at all sticking to ethics will definitely not publish all stories without verifying their factuality and impact on readers, but with this type of gibberish journalism everything, provided serving the interest of some elements goes. Izala as the owner of Manara TV reserves the right to air the correct teachings of Islam as the organization spent decades fighting innovations smuggled into Islam. We want to believe you don't have the right whatsoever to dictate to Manara what goes on its airwaves.

Thank God that you decided not to buttress your condemnation with mode of dress adopted by our Sheikhs in Europe with a verse from Holy Quran or Hadith of the holy prophet Muhammad Peace be upon Him. But you only based your argument on attires and styles of other scholars and even to the point where you equated the status of the scholars to former Nigerian leaders such as Sir Ahmadu Bello, Sir Abubakar Tafawa Balewa to the immediate past president Goodluck Jonathan. It is a norm widely practiced that world leaders dress in their local attire while traveling to another country to serve as their dress code as representative of governments of their respective countries.

Locally as a political tradition, leaders wear local attire of a particular tribe when visiting its stronghold so that the tribe will feel sense of belonging. At this juncture note that Sheikh Abdullahi Bala Lau has responded to an invitation by Sunni groups in Europe to meet them in order to promote brotherliness and encourage them to remain defiant against all innovations in Islam and more disturbing to propagate the correct teaching of Islam against behaviors of some bad elements disguising as true Muslims but rather perpetrating evil acts such as killings, disdaining companions of the holy prophet among other bad behaviors.

The dress code of the hosts even if not for the cold climate is the local European dress that was not against dress code of Islam.

Sheikh Abdullahi Bala Lau went to Europe as a Muslim to meet fellow Muslims and mingle with them in the way permitted in Islam including their dress code. Thus the Sheikh was representing Islam that is global and therefore should not be equated to political leaders.

Another laughable example was that of a dress code of Sheikh Ahmed Deedat who was dressing in a western way if not for the cap that he chose to wear. Most of such small white caps are made in China by non Muslims. He can go out without a cap and also remain a good Muslim. As an Indian, he was expected to dress in an Indian attire the way some may wish to see our Sheikhs dress in "arewa babbar riga" but rather dressed in western style to attract more non Muslim westerners to like Islam as religion of peace and justice.

Mamu also said that Sheikh Ahmed Deedat visited some countries where our Sheikhs will never visit. Only Allah knows that and that Mamu has no hidden knowledge to conclude that they will never visit areas visited by Sheikh Deedat.

Mamu just ask for Allah's forgiveness as you have crossed your limit of a created being to the extent of concluding what will happen in the future, please poor brother leave that to Allah.

The issue of building a guest house for Izala visiting scholars among other guests in Abuja will only be a misplaced priority to a misplaced mind that does not value decency and hospitality. Even before Mamu's criticism on this guest house, other haters filled the walls of social media within their capacity to label the house named after Sheikh Abubakar Mahmud Gumi as a misplaced priority that rather schools and or hospitals should rather be constructed.

The haters were blind even if they have eyeballs attached to their skulls. Izala has established thousands of schools across Nigeria and it was also able to establish some hospitals. Very soon JIBWIS university will be realized apart from many higher certificate awarding institutions that have been established many years ago.

We can also not grasp the intent of Mamu with his example of sudden death of Sheikh Alhassan Sa'id Adam Jos. We are all mortals and thus must all die one day. Sudden or not sudden, death is inevitable and that the late Sheikh has spent all his life serving Islam with vigor. May his soul rest in perfect peace. Izala is an Islamic organization and all Muslims are free to join it in respect, unity and the fear of God to worship according the dictates of Allah.

It was also a disdain to the leaders if you ever respected them to describe their appearance as uncivilized "KAUYANCI" just because you publish the more of propaganda newspaper; do you consider yourself as civilized?,  grow up brother.

We also advise you to always be steadfast on your motives if at all trustworthy and not to play such drama when you were arraigned in court by former FCT minister Bala Muhammed. We saw healthy man was brought into the court room and all of a sudden you slumped and decided to be fainted.

Wake up and fight to finish. Seek and hide game will not fetch to you positive result at the tail end. A word is enough for the wise.

Jibwis Social Media
National Directorate Abuja.

Wednesday, 6 December 2017

SAKAMAKON TARON KWAMITIN JIBWIS SOCIAL MEDIA NA KASA DA WAKILAN KWAMITIN A DUKKAN MATAKAI WANDA YA GUDANA A KONTAGORA DAREN LAHADI 03/12/2017.

SAKAMAKON TARON KWAMITIN JIBWIS SOCIAL MEDIA NA KASA DA WAKILAN KWAMITIN A DUKKAN MATAKAI WANDA YA GUDANA A KONTAGORA DAREN LAHADI 03/12/2017.

Zaman taron wanda aka dauki wajen Awa daya da rabi anayi an farashi da misalin karfe biyu na dare (2:00AM) bayan an tashi wa'azin dare a masaukin 'yan kwamitin.

Babban magatakardan kwamitin na kasa Alh. Adamu Attahiru Kebbi da Babban mai bincike na kwamitin Ustaz Aliyu Ibrahim Kwara ne suka jagoranci zaman.

Tunda farko Shugaban kwamitin a jihar Neja Ustaz Usman Sa'ad ne yayi jawabin maraba da baki a madadin 'yan kwamitin jihar ta Neja.

A nashi jawabin, Shugaban taron Alh. Adamu Attahiru Kebbi ya gabatar da dalilan da suka sanya aka kira wannan taro, sune don a tabbatar da sanayya da kuma kara inganta alaka tsakanin mambobin kwamitin.
Ya kara da yin albishir ga 'yan kwamitin akan matakan da Shugaba Abdullahi Bala Lau yake shirin dauka domin karawa kwamitin kwarin guiwa wajen samarda kayan aiki ga kwamitin na kasa, da kuma koyarda 'yan kwamitin wasu ayyuka na musamman.

Zaman yayi tasiri kwarai da gaske inda aka cinma matsaya masu yawa wadanda suka hada da:

* Anja hankalin 'yan kwamitin akan su cigaba da tsarkake niyya tareda sanya Ikhlasi a dukkan ayyukansu domin gujewa yin aikin banza.

* An kara jan hankali sosai akan ladabi da biyayya ga shugabanni a tsakanin membobin kwamitin cikin abinda ba sabon Allah bane.

* Anyi kira ga Membonin kwamitin akan tabbatar da isnadin labari da ingancinsa tare da bibiyar dukkan bangarori kafin su yada shi.

* Anyi kira ga 'yan kwamitin akan su mallaki Riga da Katin Shaidar zama mambobin kwamitin domin gujewa samun Tirjiya daga jami'an tsaron Kungiya musamman a wajen taruka.

* Anyi Kira ga 'yan kwamitin akan su Rinka sanya abubuwan da suka shafi Kungiya a shafukan Jihohinsu masu daukeda sunan JIBWIS kafin su sanya shi akan Timeline dinsu.

* Anyi ittifaki cewa mambobin kwamitin a dukkan matakai zasu taimaka wajen rufe shafukan BOGI masu daukeda sunan JIBWIS.

*An kara tabbatar da cewa dukkan abinda daya shafi kungiya a matakin Kasa, babban Shafin "Jibwis Nigeria" ne kadai ke da alhakin yadashi kafin kowa.

* Anyi Kira ga 'yan kwamitin akan su gujewa dabi'ar nan ta Copy and Paste ko Forwarding batare sun duba anfani ko rashin amfanin abinda zasu tura ba.

* Anyi kira ga shugabannin Kungiya a dukkan matakai akan rinka tantance wadanda ya kamata su zama shugabannin kwamitin.

* Anyi Kira ga shugabancin kwamitin na kasa akan Su Farfado da Zauren nan na wakilan Kasa da Jihohi.

Zaman taron ya samu halartar dinbin mutane daga wakilan kwamitin a matakin Kasa, Jihohi da kananan hukumomi.

Muna Addu'an Allah ya Bamu ikon sauke nauyin dake kanmu. Allah ya bamu ikon neman yardar Shi da wannan aiki.

Nazeer Mukhtar Danjagale,
Asst. National Secretary II,
Jibwis Social Media Nigeria.
16/Rabi-ul-Awwal/1439
05/December/2017.

Monday, 27 November 2017

DARASI NA 56

DARASI NA 56.

Daga Abi Mas'ud, Daga Annabi (ﷺ) yace: "Ciyarwar Namiji ga Iyalinsa, yana (mai) neman lada daga Allah, itama sadaka ce a gareshi".

       Sahi'hul Bukhari; 55.   
Muslim; 1002, Daarimi; 2706, 
Tirmizy; 1965, Nasa'i; 2545, 
Ahmad; 17082.

عن أبي مسعود رضي الله عنه، عن النبي صلى الله عليه وسلم، قال: "إذا أنفق الرجل على أهله يحتسبها فهو له صدقة". 

             البخاري؛ (55)  

Albany Dabai, 
Cairo, Egypt.  
09/03/1439.

Sunday, 26 November 2017

DARASI NA 55.

Daga Abi Hurairah (R.A), Annabi (ﷺ) yace: "Ku ri'ka yima juna wasicin Alkhayri game da (kyautata zama da) Mata."

    
       Sahi'hu Muslim; 1468. 
  Daarimi; 2268, Tirmizy; 1188, 
  Ahmad; 9524, Bukhari; 3331.  

عن أبي هريرة رضي الله عنه، عن النبي صلى الله عليه وسلم، قال: "...واستوصوا بالنساء خيرا". 
           
           مسلم؛ (1468). 
   الدارمي؛ (2268), الترمذي؛ (1188), 
   أحمد؛ (9524), البخاري؛ (3331).  

Albany Dabai, 
Cairo, Egypt. 
07/03/1439.

Thursday, 16 November 2017

HALINDA KWAMITIN MUSULUNTARWA NA JIHAR KATSINA YAKE CIKI

As.Ta Musulunta ya yaudare ta. ya kama mata
gida, yayi mata ciki, ya kaita asibitin shi an zubar
da cikin, ya kaita gidan yari. don Allah ku daure
mu hadu yau 0430pm. As.
Saqon Mal Ashafa Aliyu kenan sakataren
kwamitin musuluntarwa na jihar Katsina.
Daga cikin dalilan da ya sa na so tattaunawa
wannan batu anan shine irin sanin matsalolin da
wannan kwamiti na su Mal Ashafa ya ke
fuskanta. Ba a fi sati guda ba na ga Dan uwa Mal
Sulaiman Yakubu Musa na ga yayi rubutu yana
bayyana halin da masu musuluntar suke tsintar
kansu musamman idan su ka zo yin aure
matsalar kayan daki (gado, katifa dss) wanda
acikin rubutun sa har yana yabon Kwankwaso
kan kokarinsa ta wannan fanni.
Kwamitin Musuluntarwa na Jihar Katsina daddan
kwamiti ne wanda tun lokacin Mariganyi Sarki
Alhaji Kabir Usman Nagogo yake wanda a lokacin
Sarki na Yanzun shine uban wannan kwamiti a
matsayinsa na Magajin gari a wancan lokacin, a
loiacin kwamitin yana samun tallafi na
musamman daga gwamnatin jihar Katsina don in
ban manta ba a lokacin mulkin Mal Umaru Musa
kwamitin ya sa mu gata sosai haka kuma masu
musulunta sun samu gata wanda a lokacin
yawanci masu musulunta suna kalkashin kulawar
matar gwamna Turai Umar don in ban manta ba
har sarauta Kauran Katsina ya bata na
Mujaddadar addinin Musulunci. Haka kuma
Fatima Shema ta gaje ta a wannan taimakon duk
da sukar ta da ake yi cewa ita kirista ce ko ta na
taimakwa yan uwanta kirsitoci amman bata gaza
ba wajan taimakawa masu musuluntar. Duka
Allah ya saka masu da alheri.
In takaice maku magana dai wannan kwamiti da
kuma su kansu wadanda su ka musulunta ko
wadanda za su musulunta nan gaba to suna cikin
halin ko in kula daga gwamnatin jihar Katsina da
kuma masu hannu da shuni na wannan jiha duk
da akwai masu hannu da shunin da har yau har
gobe suna bada gudummuwarsu.(ba wai dole ne
sai gwamnati da masu hanu da shuni sai sun
taimaka, kyautatawa kaine idan sunyi hakan)
Kwanan baya kwamitin ya ziyarci mai girma
Shugaban majalisa Rt. Abubakar Yahya Kusada
wanda muna fatan kudurorin da kwamitin ya isar
gaban sa za a aiwatar ma kwamitin wanda yin
hakan fa yi ma kaine.
Akwai abubuwa da yawa amman zan tsaya anan.
Hassan Kabir Yaradua
14/11/2017


DARASI NA 5.

[ALLAH YANA TUNKUDE BALA'I A DALILIN ADDU'A, MATUKAR MUTUM BAIYI GAUGAWA BA]

Wata ta roki Miji, yau shekara biyu tana zawarci, shiru. Ta shafa hodar, ba wanda yace mata komai. Sai ta dauka Allah bai kulata ba, baiwar Allahn. Bata sani ba wani bala'in 'kila Allah ya kare mata!

يأيهاالذينءامنوااستعينوابالصبروالصلوة، إن الله مع الصابرين ٢:١٥٣

Sheikh Ja'afar M. Adam, 
Tafsir, 02:153
11/09/1423, 
15/11/2002. 
Time: 35:45

Albany Dabai, 
Cairo, Egypt. 
22/04/2017.

Wednesday, 15 November 2017

DARASI NA 4.

Daga Abi Hurairah (R.A), Annabi (S.A.W) yace: "Za a amsa ma kowannenku (Addu'ar sa), matukar baiyi garajen cewa: Nayi Addu'a amma ba'a amsa min ba."

         Abu Dawud; 1484. 
Bukhari; 6340, Muslim; 2735, Muwadda; 569, Tirmizy; 3387, Ibn Majah; 3853, Ahmad; 9148.

عن أبي هريرة رضي الله عنه، أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: "يستجاب لأحدكم ما لم يعجل، فيقول: قد دعوت فلم يستجب لي".

               أبو داود؛ (1484).  

Albany Dabai, 
Cairo, Egypt. 
24/07/1438.

Tuesday, 14 November 2017

*FITOWA TA 22
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

      MATAKIN DAYANTAKAR SAMUWA

         Wannan mataki ba shi da bambanci sosai da matakin yaye hijabi.A hakika ma shi ciko ne gare shi,ko kuma dori  a kan gininsa.
          Sufaye a wannan mataki suna bincike game da halitta baki daya,da kuma yadda halitta ta samu daga mahalicci.Wannan bincike da suke yin sa ta hanyar nazari da tunani a bisa kaidojin falsafar Girkawa da mazhabobinta,ya kai su ga daukar cewa dukkanin halitta,a hakika,ba kome ba ce sai zato da tsammani,ko kuma hoto ce kawai,kamar yadda ake fadi da Hausar zamani.suka ce halittu duka ba kome ba ne a hakika,kuma ba su da samuwa,abinda ya sa kawai muke riya samuwarsu shi ne GANIYA,ko kuma fahimta,wacce muke rarrabe samuwar tasu da ita.Idan da za mu rasa Wannan GANIYA ko fahimta,ta hanyar rasa hanyoyin koyo guda biyar da muke da su,to da sai mu tabbatar da rashin halitta.Sun ba da misali da cewa,dukkan abubuwan da ake gani da ido ba su da samuwa a wajen makaho,haka nan abubuwan da ake ji da kunne ba su da samuwa a wajen kurma,haka nan abubuwan da ake ji a jika,ko ake shafar su,ba su da samuwa a wajen wanda ya rasa ni'imar shafa.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 23 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Thursday, 26 October 2017

*FITOWA TA 5.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA SAHABBAI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A NA 2.
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Yan Shi'a suna nuna kiyayya ta musamman ga sarkin Musulmi Umar
binul Khaddabi(R.A).Daga cikin ruwayoyin da suka kebe masa shi kadai
akwai abinda wani malaminsu mai suna Ni'imatullahi Aljaza'iri ya
ruwaito.Ya ce, "Abinda yake daure kai shi ne,yaya Ali(A.S) ya aurawa
Umar binul khaddabi(diyarsa)Ummu kulthum,alhali kuwa miyagun ayyuka
sun bayyana daga gare shi kuma ya yi ridda ga barin addini sama da
riddar duk wani mai ridda.Har ma ruwayoyi sun taho da cewa (ranar
Alkiyama)za'a yiwa shaidan kukumi da sasari saba'in na bakin karfen
Jahannama sa'annan a ja shi zuwa ga taron hasabi.Sai ya duba
gabansa,sai ya ga wani mutum mala'ikun azaba suna kora shi,an kukume
shi da sasari dari da ishirin na Jahannama.Sai shaidan ya kusanto shi
ya ce:Me mara rabo ya yi har ya FI ni azaba, alhali ni na batar da
halitta baki daya,na kai su ga halaka? Sai Umar ya ce da shaidan :Ba
abinda na yi sai dai na kwace wa Ali binu Abi Dalib khilafa.Ga alama
yana ganin kankantar abinda ya aikata;bai sani ba cewa duk abinda ya
faru a duniya na kafirci da zalunci,ya auku ne a dalilin wannan
aika-aika ta sa."

Duba ka gani,dan uwa mai karatu,yadda yan Shi'a suke daukar cewa wai
Umar(R.A) ya FI shaidan tsakanin azaba a Lahira,kuma duk abinda ya
faru a duniya na kafirci da zalunci a dalilinsa ne!!.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 6 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 21
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

A Musulunci,ana sanin Allah ne ta hanyar sanin sunayensa da
sifofinsa kamar yadda ya sifanta Kansa a cikin littafinsa mai
tsarki,ko kuma Manzonsa ya sifanta shi a cikin hadisai ingantattu.Har
ila yau,ana sanin Ubangiji ta hanyar duban halittunsa tare da izna da
hikimomi da mamake-mamaken dake cikinsu,kamar yadda ya yi umarni da
shi a cikin littafinsa,kuma Manzonsa (S.A.W)ya koyar ga al'umma.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 22 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Monday, 23 October 2017

SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!

📢📢📢SANARWAR GAGARUMIN WA'AZI A JAHAR KATSINA
〰〰〰〰〰〰〰

A MADADIN IYALAN SHEIK YAKUBU MUSA HASSAN (sautussunnah) DA IYALANSA.

Muna farin cikin gayyatarku zuwa wajen WA'AZIN MATA NA BIKIN 'YA'YANSU.

〰〰〰〰〰〰〰〰
Khadijah Da Badariyya yakubu Musa Hassan .
〰〰〰〰〰〰〰〰
Wanda za'ayi kamar haka:

Rana: Alhamis 26/10/2107
Wuri: Sanawiyya (Sautus-Sunnah Sch.) Bayan gidan ruwa Kofar Kaura Layout Katsina
Lokaci: 10:00am

WA'AZIN  MAZA zai kasance a ranar Alhamis  a masallacin G.R.A Katsina Bayan Sallar Isah'i.
〰〰〰〰〰〰〰〰
MALAMAI MASU WA'AZI

➡Sheik Kabiru Haruna Gombe.

➡Sheik Abubakar Gero  Argungu.

➡Ustaz Abubakar Abdulsam (Baban Gwale).

➡Ustaz Dahiru Yahaya Maradi.
〰〰〰〰〰〰〰

SANARWA~ Nabeelatu D Aleeyu(Asst sec women in Da'awa ktn).

Saturday, 21 October 2017

Anal sex in Islam:

I have read the posting of our friend, Mallam Jibrin Ibrahim on the
topic atop and therefore wish to close any further self induced
comments on it. I am also completely quoting and pasting from the
famous Tafseer of the Holy Qur'an of Imam Ibn Katheer (RA)
"Anal Sex is prohibited
"The Reason behind revealing Allah's Statement: "Your Wives are a Tilth for You.
Allah said:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ]
(Your wives are a tilth for you,)
Ibn `Abbas commented, "Meaning the place of pregnancy.'' [Allah then said:]
[فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(...so go to your tilth, when or how you will,) meaning, wherever you
wish from the front or from behind, as long as sex takes place in one
valve (the female sexual organ), as the authentic Hadiths have
indicated.
For instance, Al-Bukhari recorded that Ibn Al-Munkadir said that he
heard Jabir say that the Jews used to claim that if one has sex with
his wife from behind (in the vagina) the offspring would become
cross-eyed. Then, this Ayah was revealed:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(Your wives are a tilth for you, so go to your tilth, when or how you will,)
Muslim and Abu Dawud also reported this Hadith.
Ibn Abu Hatim said that Muhammad bin Al-Munkadir narrated that Jabir
bin `Abdullah told him that the Jews claimed to the Muslims that if
one has sex with their wife from behind (in the vagina) their
offspring will become cross-eyed. Allah revealed afterwards:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(Your wives are a tilth for you, so go to your tilth, when or how you will,)
Ibn Jurayj (one of the reporters of the Hadith) said that Allah's
Messenger said:
«مُقْبِلَةً ومُدْبِرَةً إِذَا كَان ذلِكَ فِي الْفَرْج»
(From the front or from behind, as long as that occurs in the Farj (vagina).)
Imam Ahmad recorded that Ibn `Abbas said, "The Ayah,
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ]
(Your wives are a tilth for you) was revealed about some people from
the Ansar who came to the Prophet and asked him (about having sex with
the wife from behind). He said to them:
«ائْتِهَا عَلى كُلِّ حَالٍ إِذَا كَانَ فِي الْفَرْج»
(Have sex with her as you like as long as that occurs in the vagina.)
Imam Ahmad recorded that `Abdullah bin Sabit said: I went to Hafsah
bint `Abdur-Rahman bin Abu Bakr and said, "I wish to ask you about
something, but I am shy.'' She said, "Do not be shy, O my nephew.'' He
said, "About having sex from behind with women.'' She said, "Umm
Salamah told me that the Ansar used to refrain from having sex from
behind (in the vagina). The Jews claimed that those who have sex with
their women from behind would have offspring with crossed-eyes. When
the Muhajirun came to Al-Madinah, they married Ansar women and had sex
with them from behind. One of these women would not obey her husband
and said, `You will not do that until I go to Allah's Messenger (and
ask him about this matter). ' She went to Umm Salamah and told her the
story. Umm Salamah said, `Wait until Allah's Messenger comes.' When
Allah's Messenger came, the Ansari woman was shy to ask him about this
matter, so she left. Umm Salamah told Allah's Messenger the story and
he said:
«ادْعِي الْأَنْصَارِيَّـة»
(Summon the Ansari woman.)''
She was summoned and he recited this Ayah to her:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(Your wives are a tilth for you, so go to your tilth, when or how you
will.) He added:
«صِمَامًا وَاحِدًا»
(Only in one valve (the vagina).)''
This Hadith was also collected by At-Tirmidhi who said, "Hasan.''
An-Nasa'i reported that Ka`b bin `Alqamah said that Abu An-Nadr said
that he asked Nafi`, "The people are repeating the statement that you
relate from Ibn `Umar that he allowed sex with women in their rear
(anus).'' He said, "They have said a lie about me. But let me tell you
what really happened. Ibn `Umar was once reciting the Qur'an while I
was with him and he reached the Ayah:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(Your wives are a tilth for you, so go to your tilth, when or how you
will,) He then said, `O Nafi`! Do you know the story behind this Ayah'
I said, `No.' He said, `We, the people of Quraysh, used to have sexual
intercourse with our wives from the back (in the vagina). When we
migrated to Al-Madinah and married some Ansari women, we wanted to do
the same with them. They disliked it and made a big issue out of it.
The Ansari women had followed the practice of the Jews who have sex
with their women while they lay on their sides. Then, Allah revealed:
[نِسَآؤُكُمْ حَرْثٌ لَّكُمْ فَأْتُواْ حَرْثَكُمْ أَنَّى شِئْتُمْ]
(Your wives are a tilth for you, so go to your tilth, when or how you will,)''
This has an authentic chain of narrators.
Imam Ahmad reported that Khuzaymah bin Thabit Al-Khatami narrated that
Allah's Messenger said:
«لَا يَسْتَحْيِي اللهُ مِنَ الْحَقِّ ثَلَاثًا لَا تَأْتُوا النِّسَاءَ
فِي أَعْجَازِهِن»
(Allah does not shy from the truth - he said it thrice-, do not have
anal sex with women.)
This Hadith was collected by An-Nasa'i and Ibn Majah.
Abu `Isa At-Tirmidhi and An-Nasa'i reported that Ibn `Abbas narrated
that Allah's Messenger said:
«لَا يَنْظُرُ اللهُ إِلى رَجُلٍ أَتَى رَجُلًا أَوِ امْرَأَةً فِي الدُّبُر»
(Allah does not look at a man who had anal sex with another man or a woman.)
At-Tirmidhi said, "Hasan Gharib.'' This is also the narration that Ibn
Hibban collected in his Sahih, while Ibn Hazm stated that this is an
authentic Hadith.
In addition, Imam Ahmad reported that `Ali bin Talaq said, "Allah's
Messenger forbade anal sex with women, for Allah does not shy away
from truth.'' Abu `Isa At-Tirmidhi also reported this Hadith and said,
"Hasan''.
Abu Muhammad `Abdullah bin `Abdur-Rahman Darimi reported in his Musnad
that Sa`id bin Yasar Abu Hubab said: I said to Ibn `Umar, "What do you
say about having sex with women in the rear'' He said, "What does it
mean'' I said, "Anal sex.'' He said, "Does a Muslim do that'' This
Hadith has an authentic chain of narrators and is an explicit
rejection of anal sex from Ibn `Umar.
Abu Bakr bin Ziyad Naysaburi reported that Isma`il bin Ruh said that
he asked Malik bin Anas, "What do you say about having sex with women
in the anus'' He said, "You are not an Arab Does sex occur but in the
place of pregnancy Do it only in the Farj (vagina).'' I said, "O Abu
`Abdullah! They say that you allow that practice.'' He said, "They
utter a lie about me, they lie about me.'' This is Malik's firm stance
on this subject. It is also the view of Sa`id bin Musayyib, Abu
Salamah, `Ikrimah, Tawus, `Ata , Sa`id bin Jubayr, `Urwah bin
Az-Zubayr, Mujahid bin Jabr, Al-Hasan and other scholars of the Salaf
(the Companions and the following two generations after them). They
all, along with the majority of the scholars, harshly rebuked the
practice of anal sex and many of them called this practice a Kufr.
Allah said:
[وَقَدِّمُواْ لاًّنفُسِكُمْ]
(. ..and send for your own selves beforehand.) meaning, by performing
the acts of worship while refraining from whatever Allah has
prohibited for you. This is why Allah said afterwards:
[وَاتَّقُواْ اللَّهَ وَاعْلَمُواْ أَنَّكُم مُّلَـقُوهُ]
(And fear Allah, and know that you are to meet Him (in the Hereafter),)
meaning, He will hold you accountable for all of your deeds,
[وَبَشِّرِ الْمُؤْمِنِينَ]
(...and give good tidings to the believers (O Muhammad ).) meaning,
those who obey what Allah has commanded and refrain from what He has
prohibited. Ibn Jarir reported that `Ata' said, or related it to Ibn
`Abbas,
[وَقَدِّمُواْ لاًّنفُسِكُمْ]
(...and send for your own selves beforehand.) means, mention Allah's
Name, by saying, `Bismillah', before having sexual intercourse.''
Al-Bukhari also reported that Ibn `Abbas narrated that Allah's
Messenger said:
«لَوْ أَنَّ أَحَدَكُمْ إِذَا أَرَادَ أَنْ يَأْتِيَ أَهْلَهُ قَالَ:
بِاسْمِ اللهِ، اللَّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ وَجَنِّبِ
الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْتَنَا، فَإنَّهُ إِنْ يُقَدَّرْ بَيْنَهُمَا
وَلَدٌ فِي ذلِكَ، لَمْ يَضُرَّهُ الشَّيْطَانُ أَبَدًا»
(If anyone of you on having sexual relations with his wife said: `In
the Name of Allah. O Allah! Protect us from Satan and also protect
what you bestow upon us (i.e., the coming offspring) from Satan,' and
if it is destined that they should have a child then, Satan will never
be able to harm him.)
[وَلاَ تَجْعَلُواْ اللَّهَ عُرْضَةً لاًّيْمَـنِكُمْ أَن تَبَرُّواْ
وَتَتَّقُواْ وَتُصْلِحُواْ بَيْنَ النَّاسِ وَاللَّهُ سَمِيعٌ عَلِيمٌ -
لاَّ يُؤَاخِذُكُمُ اللَّهُ بِالَّلغْوِ فِى أَيْمَـنِكُمْ وَلَـكِن
يُؤَاخِذُكُم بِمَا كَسَبَتْ قُلُوبُكُمْ وَاللَّهُ غَفُورٌ حَلِيمٌ ]
(224. And make not Allah's (Name) an excuse in your oaths against
doing good and acting piously, and making peace among mankind. And
Allah is All-Hearer, All-Knower (i.e., do not swear much and if you
have sworn against doing something good then give an expiation for the
oath and do good).) (225. Allah will not call you to account for that
which is unintentional in your oaths, but He will call you to account
for that which your hearts have earned. And Allah is Oft-Forgiving,
Most-Forbearing.)
Allah said:
[مِنْ حَيْثُ أَمَرَكُمُ اللَّهُ]
(...as Allah has ordained for you.) this refers to Al-Farj (the
vagina), as Ibn `Abbas, Mujahid and other scholars have stated.
Therefore, anal sex is prohibited, as we will further emphasize
afterwards, Allah willing. Abu Razin, `Ikrimah and Ad-Dahhak and
others said that:
[فَأْتُوهُنَّ مِنْ حَيْثُ أَمَرَكُمُ اللَّهُ]
(...then go in unto them as Allah has ordained for you.) means when
they are pure, and not during the menses. Allah said afterwards:
[إِنَّ اللَّهَ يُحِبُّ التَّوَبِينَ]
(Truly, Allah loves those who turn unto Him in repentance) from the
sin even if it was repeated,
[وَيُحِبُّ الْمُتَطَهِّرِينَ]
(and loves those who purify themselves.) meaning, those who purify
themselves from the impurity and the filth that include having sexual
intercourse with the wife during the menses and anal sex."
May Allah show us the truth and grant us the ability to believe in it
and work accordingly, and show the false and grant us the ability to
shun and repulse it even if it appeals to our whims and caprices!

SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!

📢📢📢SANARWAR GAGARUMIN WA'AZI NA MATA A JAHAR KATSINA
〰〰〰〰〰〰〰〰

IYALAN SHEIK YAKUBU MUSA HASSAN (sautussunnah)

Na farin cikin gayyatarku zuwa wajen WA'AZIN MATA NA BIKIN 'YA'YANSU.
〰〰〰〰〰〰〰〰
Khadija Da Badariyya yakubu Musa Hassan .

Wanda za'ayi kamar haka:

Rana: alhamis 26th October, 2017.

Lokaci : 10:00 na safe

Wuri: (thanawiyya) satus-sunnah comprehensive sch.Katsina.

MASU WA'AZI:
〰〰〰〰〰

➡Sheik Kabiru Haruna Gombe.

➡Sheik Abubakar Gero Argungu.

➡Ustaz Abubakar Abdulsam (Baban Gwale).

➡Ustaz Dahiru Yahaya Maradi.

Akwai wa'azin maza da za'ayi ranar juma'a
A masallacin GRA.

SANARWA~ Nabeelatu D Aleeyu (Asst sec women in Da'awa ktn).

Thursday, 19 October 2017

*FITOWA TA 4.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA SAHABBAI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A NA 2.
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Akidar yan Shi'a dangane da Sahabbai ba ta tsaya a kan
kafirta su ba kawai,amma suna ganin cewa su Sahabbai su ne mafiya
sharrin halittar Allah,wal iyazu billahi!! Kuma suna kudure cewa imani
da Allah da Manzonsa ba ya tabbata sai an barranta daga gare
su,musamman dai manya-manya daga cikinsu kamar Abubakar da Umar da
Usman da Aisha da Hafsa da sauran ire-irensu.Muhammad Bakir
Almajlisi,daya daga cikin manyan malaman Shi'a, yana cewa: "Akidarmu
ta barranta ita ce cewa mu mun barranta daga gumaka hudu:Abubakar da
Umar da Usman da Mu'awiya;da kuma mataye hudu:Aisha da Hafsa da Hindu
da Ummul Hakam.kuma muna barranta daga dukkan mabiyansuda magoya
bayansu;kuma muna kudure cewa su ne mafiya sharrin halittar Allah a
bayan kasa;kuma cewa imani da Allah da Manzonsa da Imamai ba ya
tabbata sai bayan an barranta daga makiyansu(yana nufin Sahabbai)."
[A duba HAKKUL YAKIN na Almajlisi,519].

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 5 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 20
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

1-Nakasa a jikin mutum,kamar yarinta.Zuciyar yaro ba za ta iya ganin
hakika ba saboda yarintarsa.

2-Gurbatar zuciya da yawan aikata sabo da muggan ayyuka.

3-Shagaltar zuciya ga barin neman hakika,kamar mutumin da ba ya tunani
game da Allah to har abada zuciyarsa ba za ta ga hakika ba.

4-Yimkewar zuciya da wani kuduri da ya gabata,kamar mutumin da ya taso
tun yarintarsa yana kudure da abinda ya ga iyayensa suna yi,to wannan
abu sai ya hana WA zuciyarsa ganin hakika.

5-Rashin sanin hanyar bi domin kaiwar zuciya ga samun wannan budi.

Wadannan abubuwa guda biyar su ne labule,ko hijabi,da yake kare
zuciya ga barin ganin allon Lauhul Mahafuz wanda yake kunshe da dukkan
ilmai na gaibu.Kasar da wannan labule kuma ya dogara ga aikin mutum.
Wanda ya shagala da ibada,ya tsarkake zuciyarsa ta hanyar barin sabo
da bin sha'awe-sha'awen zuciya,sai a yaye masa hijabin.Da an yaye wa
mutum wanan hijabi,sai ilmin gaibu ya yi ta kwarara cikin zuciyarsa,
hakikanin abubuwa ya budu ga fahimtarsa,kuma ya san Allah sani na
yakini.

Wannan shi ne hakikanin abinda suke nufi da YAYE HIJABI.Kuma
mai karatu zai lura cewa shi wannan sani,ko MA'ARIFA,da suke zancensa
abu ne bako a Musulunci, ba shi da tushe a cikin littafin Allah ko
hadisan Annabinsa, sai dai Sufaye sun samo shi daga ra'ayoyi,
falsafofi da tunane-tunane da suka aro daga al'ummai da addinai
dabam-daban.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 21 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Wednesday, 11 October 2017

*FITOWA TA 3.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA SAHABBAI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A NA 2.
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Amma mene ne dalilin wanan tsatssauran hukunci akan zababbun
halitta bayan Annabawa da Manzanni? Mene ne dalilin da ya sa yan Shi'a
suke kafirta Sahabbai? Dalilan guda biyu ne rak,ba dadi ba ragi.Na
daya shi ne fadinsu cewa wai Manzon Allah (S.A.W) ya yi wasiyya cewa
Ali binu Abi Dalib (R.A)ne zai zama khalifa a bayansa amma sai
Sahabbai suka ki kemadagas su zartar da wannan wasiyya.Maimakon haka
sai suka nada Abubakar ya zama khalifa kuma daga bayansa suka nada
Umar da Usman.Sai a karo na hudu ne aka baiwa Ali(R.A) wannan matsayi.
Dalili na biyu,a lokacin da fitina ta taso a tsakanin
al'umma sakamakon kisan gilla da aka yi wa sarkin Musulmi Usman
(R.A),yaki ya auku a tsakanin Sarkin Musulmi Ali(R.A) da jama'arsa a
hannu guda da kuma Dalha da Zubair da Aisha, Allah ya yarda dasu ,tare
da magoya bayansu a daya hannun.Yan Shi'a suna ganin wadannan Sahabbai
sun yaki Ali(R.A) a bisa zalunci.To da wadannan dalilai biyu ne yan
Shi'a suke kafirta Sahabbai: hana Ali(R.A) khilafa a farkon rasuwar
Annabi (S.A.W) da kuma yaki da shi a zamanin khalifancinsa.[Duba
AWA'ILUL MAKALAT,45 da AL'ANWARUL NU'UMANIYYA,2/244].

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 4 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 19.
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Babban abinda shagaltar da zukatan Sufaye a wannan mataki shi
ne sani,ko kuma yadda za'a san hakikanin abubuwa wadanda suka hada da
sanin Allah Madaukaki da siffofinsa da kuma halittunsa.Wannan shi ne
abinda suke kira ma'arifa.
Sufaye sun ba wa sani,musamman sanin Ubangiji,muhimmanci
babba inda suka ce shi ne manufa ta farko kuma mafi daukaka a rayuwar
ko wane mutum.Sun gina wannan ra'ayi nasu a kan wani hadisi kudusi da
suke ruwaitowa wanda a cikinsa Allah Madaukaki yake cewa bisa harshen
Manzonsa (S.A.W), "Na kasance taska boyayya sai na so a san ni,sai na
halicci halittu don su san ni." Suka ce sanin Allah shi ne ya fi kome
muhimmanci a rayuwa, domin sai an san shi ne za'a bauta masa yadda ya
kamata.Bayan sun tabbatar da wannan ra'ayi, sai suka tambayi kansu:Ta
wace hanya za mu iya sanin Ubangiji?
Amsar da Sufaye suka hadu a kanta ita ce,babu wata hanya
da ta dace a san Allah da ita sai hanyar zuciya.Suka ce ko wace zuciya
ta bil Adama tana iya ganin hakika, kuma mai ita yana iya sanin Allah
ta hanyarta,sai fa idan an sami wani dalili wanda zai hana ita zuciyar
yin haka.Dalilan da suke hana zuciya ganin hakika guda biyar
ne:..........
..

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 20 Insha Allah.

Abu Aisha journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Friday, 6 October 2017

*FITOWA TA 2.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA SAHABBAI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A NA 2.
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Yan Shi'a suna kudure cewa Sahabbai baki dayansu sunyi ridda
kuma sun kafirta sai kadan daga cikinsu. Babban malaminsu a fannin
ruwaya,wanda suke daukar sa kamar yadda muka dauki Bukhari a fannin
hadisi,watau Muhammad binu Ya'akub Alkulaini,ya karbo ruwaya daga Abu
Ja'afar(Imamin Shi'a na biyar)wai ya ce,"Mutane baki daya sun yi ridda
bayan Annabi (S.A.W)sai mutum uku kawai.(Mai ruwaya ya ce)sai na ce:Su
waye mutum ukun? Ya ce :Mikdad binul Aswad da Abu Zarrin Algifari da
Salman Alfarisi."[Alraulatu minal Kafi,8/245-246].

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 3 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 18.
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

MATAKIN YAYE HIJABI

Sufanci ya ci gaba da yaduwa daga matakinsa na farko,yana
habaka,yana hadiye kuma yana mamaye dukkan tunane-tunane,falsafofi da
ra'ayoyin da ya gamu da su a bisa hanyarsa har ya kai mataki na
biyu.Wannan shi ne matakin yaye hijabi,ko kuma abinda ake kira
kashafi.
Wani muhimmin abin lura a nan shi ne,Sufanci ya zama a
koda yaushe yana dada kasaita yana kara nisa da hukunce-hukuncen
Musulunci da mabubbugar shari'a ingantacciya.Wannan kuwa ya faru ne
Saboda Sufanci ya zama juji da ake jibge duk wasu
tunane-tunane,falsafofi da ra'ayoyi na sabbin Musulmi wadanda
Musulunci ya shiga kasashensu daga baya,da kuma tsoffin addininsu
wadanda Musulunci ya kawar da su.
Wani abu da ya kara taimaka wa wannan shi ne fadi da tafarkin
Sufanci ke da shi,da kuma imanin sufaye cewa akwai wani ilmi na
boye,ko kuma ilmi ladunni,wanda mutum ba ya koyar sa,sai dai kurum ya
ji shi a zuciyarsa.Ta hanyar wannan ilmi ne abubuwa da dama,wadanda
suka saba wa addini,suka samu shiga Musulunci da rigar Sufanci. Duk
wani malami Wanda ya karanto wata falsafa,ko ya koyo wani ra'ayi ko
wata tsurfa da soki-burutsu,sai kurum ya shigo da shi cikin Sufanci ya
ce ilmin boye ne,jin sa ya yi a zuci ba koyarsa ya yi ba! Ta haka suka
cika Sufanci makil da bakin tunane-tunane, ra'ayoyi da falsafofi
wadanda suke bare ne su ga addinin Musulunci.Wadannan abubuwa sun
dauke hankalin Sufaye, suka shagaltar da zukatansu da kwakwalensu,a
yayin da suka juyo da himmarsu gaba daya zuwa gare su,suka yi ta
tattauna su,suna wallafa littafai a kan su,sai ka ce su kadai su ne
Sufanci din.
A takaice dai,kafin sufanci ya gama bada karfinsa a wannan
mataki na biyu,ya cika makil da wadannan abubuwa da muka ambata,watau
bakin tunane-tunane,ra'ayoyi da falsafofi da kuma gyauron tsoffin
addinai wadanda sabbin Musulmi suka shigo da su ta hanyar ilmi
ladunni.Don haka,SAI SUFANCI YA TASHI DAGA AIKI YA KOMA TUNANI.Sai aka
wayi gari Sufaye ba su damu ainun da yawan ibadako gudun duniya
ba,abinda suka shagala da shi shi ne,tunani kan wadannan falsafofi,
tattauna su da fadada su.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 19 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Wednesday, 4 October 2017

*FITOWA TA 17
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Akwai kuma wadanda suka bar neman ilmi don su shagala da
ibada,tare da cewa bautar Allah ba ta inganta da jahilci.Wasu kuma
suka haramta abinda Allah ya halatta na abubuwan rayuwa dadada.Suka ki
aure,suka bar shan mai da cin nama da kayan marmari da sauran abubuwa
wadanda suke halal a Musulunci, wai duk don takawa da gudun duniya.
A karshe mun ji abinda Rabi'ah Al'adawiya take fadi cewa ita
tana bauta wa Ubangiji ba don tsoron wutarsa ko kwadayin aljannarsa
ba.Wannan irin bauta Musulunci bai san ta ba domin,kamar yadda ya zo a
cikin Alkur'ani, hatta Annabawan Allah da Manzanni bautar Allah suke
yi don tsoron azabarsa da fatan rahamarsa.
Allah madaukaki ya ba mu labarin zababbun bayinsa,Annabawa
da Manzanni,wadanda suka hada da Ibrahim da Ishaku da Ya'akubu da Ludu
da Nuhu da Dawudu da Sulaimanu da Ayyubu da Isma'ilu da Idrisu da Zul
kifili da Yunusu da Zakariyya da Yahya,sa'annan ya ce, "Lalle ne
su,sun kasance suna gudun tsere zuwa ga ayyukan alheri.Kuma suna kiran
mu a kan kwadayi da fargaba." (Suratul Ambiya:51-90) "Suna kiran mu"
ma'anarsa suna bauta mana,akan kwadayi,watau fatan rahama,da
fargaba,watau tsoron azaba.
Wannan ya tabbatar da cewa duk bautar da akayi ba akan
kwadayi da fargaba ba,to bautar bidi'a CE
wacce ta saba tafarkin Manzanni.
Duka wadannan abubuwa suna cikin bidi'o'i da
tsurface-tsurface wadanda suka shiga cikin Sufanci a wannan mataki na
farko.Kuma idan mai karatu ya lura da kyau zai ga cewa har ya zuwa yau
yawancin wadannan abubuwan suna nan tare da Sufanci, ba su rabu da shi
ba.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 18 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Tuesday, 3 October 2017

*FITOWA TA 1.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA SAHABBAI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A NA 2.
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

بسم الله الرحمن الرحيم

Yan Shi'a suna kudure gaba da kiyayya mai tsanani da
jafa'i da nunkufurci da mugun alkaba'i ga Sahabban Annabi(S.A.W),Allah
ya yarda da su baki daya.Littafansu na da,da na yanzu,suna cike da
mummunan suka da zagi da cin zarafi da shiga irili ga wadannan
zababbun bayin Allah wadanda Allah ya zabe su a matsayin waziran
Manzonsa don su taimaka masa iyar da aikensa.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 2 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 16
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Wani misali kuma shine,wasu daga cikinsu sun takura wa
kansu ainun wajen ibada,yayin da suke kwana sallah su wuni azumi,kuma
ba tare da wani abin sa wa a baka na kirki ba(tunda ba sa Sana'a),da
haka har suka lalace,wahala ta ci karfinsu alhali kuwa addinin Allah
sauki gare shi,kuma babu cuta ko cutarwa a cikinsa. Bugu da kari
kuma,hadisin Manzon Allah (S.A.W) sun taho da haramcin azumin
dun-dun-dun,wasu kuma hadisan kuma sun tabbatar da cewa Annabi (S.A.W)
bai taba sallatar dare baki dayansa ba,amma ya kasance yana sallah ne
na wani lokaci kuma ya huta a wani lokaci.
Wasu kuma sun kaurace wa mutane, suka tare a dazuzzuka da
kayin duwatsu,wai don su ji dadin shagala da ibada.A sakamakon haka,da
yawa daga cikinsu suka gamu da hadarin yunwa da cututtuka,ko kuma su
afka ga namun daji.Abu ne sananne cewa wannan hali ya saba wa
Musulunci domin a tsari nasa ibada a cikin jama'a muhimmin abu ne kuma
ladanta ya fi ladan ibada a kebe.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 17 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Monday, 2 October 2017

*FITOWA TA 16
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Na biyu,wannan akida har ila yau,tana karyata Alkur'ani ta
wata fuskar dabam;domin tana kafirta ko fasikantar da wadanda Allah ya
bayar da labari cewa ya yarda da su kuma ya yi masu gafara:su ne
Sahabban Annabi(S.A.W),Allah ya kara musu yarda baki daya.Akidar ta
kafirta Sahabbai ta hanyar dangana musu sauya Alkur'ani, da boye
abinda Allah ya saukar,da yin kari da ragi a cikinsa.Allah yana fadi
dangane da Sahabban Annabinsa: "Kuma magabata na farko daga Muhajirina
da Ansar da wadanda suka bi su da kyautatawa,Allah ya yarda daga gare
su,su kuma sun yarda daga gare shi,kuma ya yi musu tattalin gidajen
Aljanna:koramu suna gudana a karkaahinsu,suna madauwama a cikinsu har
abada.wancan ne babban rabo mai girma." (Suratut Tauba:100).
Dan uwa mai karatu ka dubi abinda Allah ya ce dangane da
Sahabban Annabinsa, har ma da wadanda suka bi su da kyautatawa,sa'an
nan ka dubi abinda yan Shi'a suka jingina musu na sauya maganar Allah
da cin amanar Manzonsa,za ka san cewa lalle yan Shi'a sun yi nisa daga
barin shiriya.Muna rokon Allah ya arzurta su da tuba kyakkyawa,da
komawa ga tafarki madaidaici:tafarkin Sunnar Annabi (S.A.W).Mu kuma,ya
nesanta mu da irin wannan bata mabayyani.
MUHIMMIYAR SANARWA
Dukkan littafan malaman Shi'a, da muka yi amfani da su a rubutun
wannan takaitaccen littafi,akwai su a dakin karatu(laburare)na cibiyar
MARKAZUS SAHABAH dake Sakkwato.Laburaren a bude take ga kowa da kowa.

Tare da gaisuwar dan uwanku a Musulunci.
Dr.Umar Labdo.

Alhamdulillah, Anan zamu dakata kuma muka kawo karshen littafi na daya
sai mun hadu a sabon littafi na gaba wato littafi na biyu a jerin
littafan Shi'a Insha Allah.

Tare da dan uwanku.
Abu Aisha Muhammadul Araby Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 15
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Akwai kuma Sufyan Althauri wanda malami ne babba da
ya kware a kan ilmin Hadisi.Althauri mutum ne mai yawan ibada da gudun
duniya.Ra'ayinsa a kan gudun duniya ra'ayi ne mai kyau Wanda aka gado
shi daga Sahabbai da Tabi'ai.An ruwaito shi yana fadin,"Gudun duniya
shi ne takaice buri amma ba cin abinci marar kyawu,ko zama da datti,ko
sanya tufafin suf ba." Ya rasu a shekara ta 161 bayan Hijira.
Har ila yau,akwai Rabi'ah Al'adawiyya wacce ita ma tana
daga cikin manyan Sufaye na wannan mataki. Rabi'ah ta kasance mace ce
mai yawan ibada da lazimtar bautar Ubangiji.Babban abinda ta shahara
da shi,shi ne tsananin soyayya da kaunarta ga Allah mahaliccinta.Daga
cikin maganganunta an ruwaito tana cewa, "Na rantse da girmanka (ya
Ubangiji), ba na bauta maka don tsoron wutarka ko kwadayin
aljannarka.Amma ina bauta maka ne don girmama zatinka da tsananin
kaunarka." Ta rasu a shekara ta 180 B.H.
Banda wadannan da muka ambata akwai wasu mutane da dama
wadanda aka lasafta su a cikin manyan Sufaye na wannan mataki,kamar su
Zunnun Almisri da Abul Kasim Aljunaid.Koda yake Sufanci a wannan
mataki na farko bai fara gamuwa sosai da bakin falsafofi da ra'ayoyi
wadanda suka saba da Musulunci ba,amma duk da haka bai rasa samun wasu
aibuka wadanda suka lake masa ba.Ga misali,wadansu Sufaye na wannan
mataki sun gaza fahimtar tawakkali kamar yadda ya kamata yayin da suka
dauka cewa tawakkali shi ne mutum ya zauna kurum,hannu rabbana,Allah
ya kawo masa abincinsa har daka.Don haka sai yawancinsu suka bar
sana'a,noma ko kasuwanci,da sauran hanyoyin neman arziki,alhali kuwa
Musulunci yana umarni da aiki da fafutukar neman halali.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 16 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Sunday, 1 October 2017

POLICE OFFICER PARTICIPATED IN QURANIC COMPETITION

TUNATARWA: KOMAWA KARATUN Imam Nasir Abdurrahman A GARIN FUNTUA.

Sakamakon Hutu da akaje na karatukan da Malam yake gabatarwa a wurare daban-daban a garin Funtua, Tun daga wanda akeyi a Masjidus Sunnah Kwanar Kwadai, da Wanda akeyi a Masjidu Jami'u Hajarat Plaza duk bayan Magrib zuwa Isha'i, da kuma wanda akeyi a Masallacin gidan Malam da Asuba.
Insha Allah za'a komo dukkan karatukan daga yau dinnan Juma'a 08/01/1440  (29/09/2017).

Hoto:
*Littafin da za'ayi kenan Yau dinnan (In Allah Yaso) SUWARUN MIN HAYATIT TABI'IN (Tarihin Tabi'ai).*

Da fatan za a isar da wannan saqo.

Sanarwa daga:
Jibwis Social Media Katsina State.
JibwisKatsina.blogspot.com

Thursday, 28 September 2017

*FITOWA TA 15.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Bayan mun gabatar da bayani a kan wannan akida kamar yadda
take a cikin littafan yan Shi'a masu inganci a wajensu,muna ganin babu
karin bayani dangane da abinda akidar ta tattare na kafirci da jahilci
da bata.Amma saboda yankan hanzari ga masu kiran kansu yan Shi'a, bari
muyi bayanin kafircin wannan akida a takaice.
Da farko dai akidar ta karyata Alkur'ani mai girma saboda a
cikinsa Allah mai girma da daukaka ya tabbatar da cewa ya tsare
Littafinsa ta yadda kari ko ragi ba za su shige shi ba.Ubangiji
Madaukaki ya ce,"Lalle,mu ne muka saukar da Ambato (Alkur'ani), kuma
lalle mu,masu kiyayewa ne gare shi."(Suratul Hijr:9). A wata ayar
kuma,ya tabbatar da cewa barna ba ta shiga wannan littafi ko ta halin
kaka: "Wadannan da suka kafirta game da Alkur'ani a lokacin da ya je
musu,kuma lalle ne,hakika,littafi ne mabuwayi.Barna ba za ta zo ba
daga baya gare shi .Saukarwa ce daga Mai Hikima,Godadde." Suratu
Fussilat:41-42).

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 16 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 14.
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Daga cikin manyan Sufaye na wannan mataki akwai Ibrahim binu
Adham.Shi binu Adham dan sarki ne Wanda ya taso cikin rayuwa ta jin
dadi irin rayuwar ya'yan fada,amma daga baya sai ya karkata zuwa
Sufanci, ya shagala da ibada da gudun duniya. Ya rabu da dukkan wani
jin dadi irin na yan sarki,kuma ya rika cin abinci da gumin
goshinsa.Daga bisani ya yi kaura daga garinsu,Kauratu Balakh,ya tafi
da niyyar aikin Hajji.Ya rasu a kasar sham,a kan hanyarsa ta zuwa
Makka.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 15 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Tuesday, 26 September 2017

*FITOWA TA 14.
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Har yau,wani malamin nasu ya ba da bayani mai kama da
wannan.Ya ce,"Bayan rasuwar Annabi,Sarkin Musulmi (yana nufin Ali) ya
dauko Alkur'ani a cikin mayafinsa,ya kawo wa Abubakar da Umar suna
zaune a Masallaci su da wasu mutane. Ya ba su shi,amma sai suka ce:Ba
mu bukatar Kur'aninka;muna da namu Kur'anin,ya ishe mu! Sai ya ce:Shi
ke nan,ba za ku kara ganin sa ba daga yau,sai Mahadi ya bayyana!"[Duba
NUR AL'ANWAR FI SHARHIS SAHIFATIS SAJADIYYA na Ni'imatullahi
Aljaza'iri,bugun Darul Mahajjatil Baida,Bairut 1420,shafi na 175.]
Wadannan bayanai daga malaman Shi'a,idan sun gasgata,suna
tabbatar da cewa Kur'anin yan Shi'a ya kasance akwai shi a hannun
Imamansu,kuma almajiran Imamai sun karanta shi har lokacin da imami na
12 ya shiga dashi kogo inda ya faku fakuwarsa ta karshe.Saboda haka
sai su jira shi daga nan har sanda jaki ya tsiri kaho!
Akwai wani dan Shi'a wanda ya taba yin wata burga.Ya dauko
Kur'ani cikakke na Musulmi, wanda aka buga a kasar Iran,ga tambarin
Jumhuriyyar Islama rangadau a bangin littafin.Sa'annan ya ce,"kun ce
yan Shi'a ba su yarda da Kur'ani ba,ya akayi suka buga wannan? " Sai
aka ce masa,ai buga Kur'ani ba shi ne yarda da shi ba.Idan yan Shi'a
sun yarda da Alkur'ani don me suke kafirta wadanda Alkur'ani ya yi wa
shaida da imani,watau Sahabban Annabi(S.A.W)? Sai gogan na ka ya yi
turus! Allah ya tsarshe mu bata.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 15 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 13
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

MATAKIN IBADA DA GUDUN DUNIYA
Matakin Ibada shi ne mataki na farko da Sufanci ya
taka,kuma wasu daga cikin sifofin da Sufanci yake da su a wannan
mataki sun lizimce shi a sauran dukkan matakan.Mafi bayyanar wadannan
sifofi su ne:lazimtar ibada,gudun duniya,tsantseni,ikhlasi,gwagwarmaya
da yakin zuciya da kuma riko da hukunce-hukuncen shari'a.
A wannan mataki,Sufaye sun siffantu da sifofin komawa ga Allah
dungurum cikin dukkan lamurra,juya baya ga duniya da
kyale-kyalenta,kauracewa mutane da barin cudanya da su,da shiga halwa
domin ibada.
Yawancin ra'ayoyin Sufaye da sifofin Sufanci a wannan mataki
sun samo tushe daga Musulunci, kuma sun dogara a kan bin shari'a da
koyi da magabata,watau Sahabban Annabi(S.A.W) da Tabi'ansu.Babu wata
falsafa,bakon tunani ko gyauron wani addini da ya shiga Sufanci a
wannan mataki,sai fa abinda ba'a rasa ba.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 14 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Monday, 25 September 2017

*FITOWA TA 13
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Yan Shi'a suna kudure cewa Imaminsu na 12,wanda suke kira
Mahadi ya faku fakuwa biyu,babba da karama.A lokacin karamar
fakuwa,wacce ta yi tsawon shekara 65,ya rika saduwa da manyan
almajiransa wadanda ya rika aiko su da sakwanni zuwa ga mabiyansa.Kuma
a shekara ta 259 bayan Hijira, ya shiga fakuwa babba,wacce ya kai har
zuwa yau,kuma wacce a cikinta ba ya saduwa da kowa.Wannan babbar
fakuwa za ta kare a karshen duniya, sa'ad da Mahadin zai bayyana don
ya kaddamar da wasu ayyuka masu ban tsoro da ban mamaki.[Domin bayanin
wannan tatsuniya,duba A CRITICAL REVISION OF SHI'A na Imam Musa
Musawi,bugun the supreme Islamic Council,
Columbia-Amurka,1412/1992,shafi na 77-78.]
Mai son ganin wadannan ayyuka,sai ya duba littafinmu mai taken MUGUN
NUFIN YAN SHI'A GA AL'UMMA.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 14 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 12
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

YADUWAR SUFANCI
Sufanci ya yadu yaduwa mai yawa a lokaci kankane.Har ya
zuwa karshen karni na biyu,Sufanci bai wuce garuruwan kufa da Basra
ba.Amma kafin karni na uku ya shude,sai da ya game manyan kasashen
Musulunci kamar Misira,Naisabur,Balah,Sham,Bagdada da sauransu.
Daga nan kuma sai Sufanci ya fara yaduwa.Jama'a sun yi
ta shigar sa kuma nashadin Sufaye ya yi ta karuwa.Suka tashi tsaye
wajen yada shi da karfafa tushensa.Suka WALLAFAR littafai masu yawa
don cimma wannan manufa.Daga nan ne Sufanci ya kama hanya zuwa
matsayinsa kamar yadda muka san shi a yau.A kan wannan hanya tasa ya
taka matakai guda uku.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 13 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Friday, 22 September 2017

*FITOWA TA 11
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Idan muka lura da kyau daga abinda ya gabata na hasashe
uku da muka ambata a sama,za mu gane cewa duka masu wadannan hasashe
sun yi kusuri wajen fahimtar Sufanci, domin sun dube shi ta bangare
guda kawai a yayin da suka kawar da kai ga barin wasu bangarorin.Masu
hasashe na daya,wadanda suke su raba Sufanci cancakar da Musulunci,
sun mayar da shi ga falsafar Girkawa. Wadannan mutane sun kau da kai
ga barin wasu bangarori na Sufanci wadanda babu mai musun cewa daga
Musulunci suke.Masu hasashe na biyu,wadanda dama yawancinsu
gabasawan-giri ne kamar yadda muka gabatar,sun ce Kiristanci shi ne
tushen Sufanci. Su kuwa masu hasashe na uku,wadanda yawancinsu Sufaye
ne su da kansu,sun nace akan cewa tafarkinsu ya samo tushe daga
addinin Musulunci tsintsarsa.
Amma gaskiyar lamarin ita ce,Sufanci bai da tushe guda,domin
kuwa ya samo asali daga wurare dabam-daban.Wannan ya sa ya kunshi
abubuwa mabambanta wadanda kuma suka yi nesa da juna.A cikin Sufanci
akwai Musulunci da falsafar Girkawa, da addinin Yahudu da Nasara,da
kuma gyauron tsoffin addinai na Gabas mai Nisa kamar Budanci na kasar
Sin da Indiya.Wannan ita ce hakikanin magana dangane da tushen
Sufanci, kuma a fili take ga duk mutumin da ya san Sufanci sani na
hakika.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 12 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 12
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Wannan ya sa yan Shi'a suke kalubalantar mutane da
cewa,idan gaskiya ne suna da nasu Kur'ani dabam,kamar yadda ake
dangana musu(ko da yake mai karatu yana iya ganin cewa ruwayoyinsu ne
suka tabbatar da samuwarsa)to don me ba'a fito musu da shi su gan
shi?Su kanyi tambaya:Ina Kur'anin nasu yake?
To wannan tambaya tasu malamansu sun amsa ta da
kansu.Shaihinsu,Hussain Alkhurasani yana cewa "Mu yan Shi'a muna
kudure cewa akwai wani Alkur'ani da Imam Ali ya rubuta da hannunsa mai
albarka, bayan da ya kare yi wa Annabi sutura kuma ya zartar da
wasiyyarsa.Littafin ya ci gaba da zama a hannun Imamai a matsayin
amana daga Allah har ya iso ga Imam Mahadi wanda ya adana shi kuma zai
fito da shi a yayin da zai bayyana." [Duba Al'islam ala Dau'it
Tashayyu'i na Hussain Alkhurasani,ba tarihi,shafi na 204.]
Wannan ruwaya yana tabbatar da cewa kur'anin yan Shi'a ya
kasance akwai shi,kuma ya ci gaba da zama a hannun Imamai har na
tsawon kimanin shekaru 250 daga zamanin Sayyidina Ali(R.A) zuwa
zamanin mahadinsu(watau Imaminsu na 12)wanda aka haife shi a shekara
ta 225 bayan Hijira.Wannan Imamin nasu shi ne ya tafi da littafin a
lokacin babbar fakuwarsa,kuma zai komo da shi a lokacin da zai bayyana
a karshen duniya.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 13 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.

Thursday, 21 September 2017

*FITOWA TA 11
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Watakila mai karatu ya yi tambaya:Don me yan Shi'a ba su buga
wannan tafkeken "kur'ani" nasu,wanda ya ninka na Musulmi har sau uku,
su sayar a kasuwa? Amsa ita ce,abinda yake hana su bayyana Wannan
littafi nasu shi ne takiyya,watau munafunci da yaudara!! A hakika yan
Shi'a ba Kur'aninsu kadai suke boyewa ba;akidarsu ta takiyya tana
umarnin su da boye manyan littafan malamansu,wadanda suka kunshi
akidojinsu da manufofinsu,sai ga manyan mabiyansu wadanda suka riga
suka yi zurfi a cikin tafarkinsu.Kadan daga cikin littafansu suke
sayarwa a kasuwa,sauran sai dai a same su a manyan cibiyoyinsu da
makarantunsu.Kur'aninsu kuwa,idan akwai shi cikakke,to babu shakka ba
mai ganin sa sai manyan shaihinnansu da,sai kuma almajirai amintattu.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 12 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina
*FITOWA TA 10
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

HASASHE NA UKU
hasashe na uku yana mayar da Sufanci ya zuwa ga tushen
Musulunci tsintsa,watau zuwa ga Alkur'ani da Sunnar Annabi(S.A.W).Ga
masu wannan ra'ayi,ayoyin Alkur'ani da hadisan Annabi(S.A.W) da suke
umarni da tsoron Allah, tuba,ikhlasi ga Allah da nasiha ga
bayinsa;tsai da sallah da yawan nafilfilu;dimantar zikiri da tilawar
Alkur'ani; tausayawa marayu da tallafawa gajiyayyu;tunanin lahira da
gudun duniya;da sauransu,wadannan su ne ainihin tushen Sufanci. Kuma
wannan shi ne ra'ayin Sufaye, wadanda a koda yaushe suke da'awar cewa
iliminsu da tafarkinsu ba su da tushe sai jigon Musulunci.
Amma idan muka dubi abinda ke kunshe a cikin Sufanci da
abubuwan dake tattare da Sufaye, sai mu ga cewa Musulunci shi kadai
bai zama tushen Sufanci. Dalili kuwa shi ne,akwai abubuwa da dama
wadanda kusan dukkanin Sufaye sun yarda da su a matsayin wani bangare
na tafarkinsu,amma wadannan abubuwa ba su da tushe a cikin addinin
Musulunci. Ga misali,kusan dukkanin Sufaye sun yarda da batun ya ye
hijabi da dayantakar samuwa da wani abu da suke kira fana'i ko
wusuli,amma wadannan lamurra duka Musulunci bai san da su ba.
Hakanan,akwai wasu bangarori na rayuwar addini inda Sufaye suka
wuce makidi da rawa,su ka kai ga matsayin da akalla za'a iya kiran su
da masu bidi'a.Wadannan sun hada da wuce gaya wajen lamurran ibada da
tsananta abubuwa da Allah (S.W.A)ya saukaka na rayuwa. Akwai,ga
misali,Sufayen da suka haramta WA kansu aure tare da cewa aure Sunna
ce ta Annabi (S.A.W),wasu kuma suka haramta wa kansu cin nama tare da
cewa nama halal ne kuma yana daga mafi soyuwar abinci wurin
Annabi(S.A.W).
To idan haka halin Sufaye yake,ya za'a ce Sufanci ya samo asali
daga Musulunci tsintsa?(sai dai anan ma dole mu lura da bambanci
tsakanin Sufayen jiya da na yau.Sufayen yau,wasu bayan mata hudu ma
har sa-daka da kuyangi gare su.)

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 11 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina

Wednesday, 20 September 2017

*FITOWA TA 10
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Dangane da kalmomi da lafuzza da ma'anoni,babu wata sura a
cikin Alkur'ani kamar yadda muka san shi face yan Shi'a sun zo da
sabanin kalmomi ko ayoyi a cikinta.Za mu ba da yan misalai kadan.A
karshen SURATUL FATIHA suna karanta:IHDINAS SIRADAL MUSTAKIM.SIRADA
MAN AN'AMTA ALAIHIM,GAIRIL MAGDUBI ALAIHIM WA GAIRID DALIN.A farkon
SURATUL ASRI,suna karanta:WAL ASR INNAL INSANA LA FI KHUSR.WA INNAHU
FIHI ILA AKHIRID DAHR.ILLAL LAZINA AMANU WA AMILUS SALIHATI,WA'ATAMARU
BIT TAKWA,WA'ATAMARU BIS SABR.
SURATUL FILI kuma,watau ALAM TARA KAIFA,suna fara ta kamar haka:ALAM
YA'TIKA KAIFA FA'ALA RABBUKA BI ASHABIL FILI.
Wadannan yan misalai ne kawai muka kawo domin mai karatu ya
ganewa idanunsa.Wanda yake son ya ga wadannan sauye-sauye
filla-filla,to sai ya koma ga Littafin ALSHI'ATU WAL KUR'AN na Ihsan
Ilahi Zahir,Allah ya yi masa rahama,domin shi ya tsamo wadannan
canje-canje wadanda suka shafi surorin Alkur'ani guda 114 baki daya
daga littafan yan Shi'a kuma ya jera su,ya rattaba su,tare da
ruwayoyinsu.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 11 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina
*FITOWA TA 9
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

HASASHE NA BIYU
Wannan yana mayar da tushen Sufanci ga addinin
Nasara.Dalilin da masu wannan hasashe suka bayar a kan ra'ayinsu shi
ne kamanni masu yawa da ake samu tsakanin Sufaye da fada-fada na
Kirista.Ana samun kamannin ta bangaren dabi'un mabiya tafarkan biyu
kamar gudun duniya,hakuri da rayuwar talauci,haramtawa kai dadadan
abubuwan rayuwa,kauracewa aure,lazimtar tufafi iri daya maras
daraja,da sauransu.sai dai ya kamata a lura cewa wadannan sifofi na
Sufaye da fada-fadan jiya ne,ba Sufaye da fada-fada na yau ba yan
duniya wadanda suke yin addini don tara abin duniya ko cimma buri na
siyasa.
Yawancin masu wannan hasashe irin masu binciken nan ne da ake
kira da gabasawan-giri da almajiransu.Su gabasawan-giri,ko
Orientalists,Turawa ne da suke tafiya Gabas(kasashen Larabawa)su koyo
ilimin addinin Musulunci domin kawai su yi was Musulunci din zagon
kasa da kafar ungulu.Saboda ra'ayinsu na cewa an kwaikwayo Musulunci
daga Kiristanci,don haka kome aka ce ya danganci Musulunci sai su ce
daga addininsu ya samo asali.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 10 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina

Tuesday, 19 September 2017

Shazali Abdullahi Daura,DRA JIBWIS SOCIAL MEDIA PRO 2.

Accept

*FITOWA TA 9
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Ta fuskar adadin surori ma,akwai dan bambanci saboda akwai
wasu surori wadanda yan Shi'a suke kudure cewa an debe su daga cikin
Alkur'ani. Misali shi ne wata sura da suke kira SURATUL WILAYA wacce
suka ce wai a cikinta Allah ya yi umarni da nada Ali binu Abi Dalib a
matsayin Khalifa bayan rasuwar Annabi(S.A.W).Wannan sura ba mu san ta
ba,babu ita a cikin Alkur'aninmu,amma su yan Shi'a suna kudure cewa
wai Sahabbai ne suka debe ta don cin amana.a fadinsu,domin su hana Ali
binu Abi Dalib(r.a)hakkinsa na gadar Annabi,suka nada Abubakar a
makwafinsa.Wannan ita ce akidarsu.Wal iyazu billah!!

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 10 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist.
Jibwis Social Media Katsina.
*FITOWA TA 8
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

HASASHE NA DAYA
Za mu fara da hasashen Falsafar Girkawa.Afladuniya Sabuwa
ita ce mazhabar falsafa wacce dadadden failasufin nan Bagirke mai suna
Sakkas ya kago ta.Shi Sakkas ya fara rayuwarsa a matsayin dan dako
kuma daga baya ya nemi ilimin falsafa har ya zama babban failasufi.Har
ya zuwa rasuwarsa,Sakkas bai bar wasu littafai ko rubuce rubuce ba a
kan bayanin mazhabarsa ta falsafa.sai bayan mutuwarsa ne,almajirinsa
Afladin,ya tattara maganganunsa da koyarwarsa da tunane-tunanensa ya
rubuce su,wanda wannan aiki shi ya tabbatar da wanzuwar mazhabar
tasa.Don haka ne kuma ake kiran mazhabar da sunan almajirin,watau
Afladuniya.
Babu shakka Musulmi sun fassara littafan Girkawa zuwa harshen
Larabci,haka nan kuma sunyi darasun falsafofinsu da
tunane-tunanensu,kuma hakan ya yi tasiri ga rayuwar Musulmi da
tunaninsu.Har wa yau kuma,babu shakka cewa mazhabar Afladuniya Sabuwa
ta yi tasiri ga ayyukan Musulmi na fagen tunani,musamman Sufaye,kamar
yadda za'a iya gani a rubuce rubucen yan Ikhwanus Safa,wata kungiyar
asiri ta Sufaye.To amma duk da haka masu bincike na ganin cewa rashin
adalci ne a dangana Sufanci ga wannan mazhaba ita kadai,ko kuma ace
Afladuniya Sabuwa ita ce tushen Sufanci. Dalili kuwa shi ne,Sufanci ya
dade da yaduwa a tsakanin Musulmi kafin su fassaro littafan Girkawa ko
su tasirantu da falsafarsu.
Sai dai babu mai musun cewa akwai falsafar Girkawa da
ra'ayoyinsu a cikin Sufanci, kamar yadda zamu gani a nan gaba yayin da
muka zo magana a kan matakan Sufanci.Ra'ayoyin Sufaye dangane da
sani(ilimi),fana'i,yaye hijabi,da sauransu,duka sun samo tushensu ne
daga falsafar Girkawa da sauran falsafofin wasu al'ummai,kamar mutanen
Sin,Indiya,Masar ta dori,da sauransu.
Saboda haka,ba mu iya cewa Afladuniya Sabuwa ita kadai ita ce
tushen Sufanci kamar yadda ba mu iya musun tasirinta a
cikinsa.Afladuniya na daga cikin shika-shikan Sufanci wadanda aka dora
ganinsu a kansu.

Anan zamu dakata sai mun hadu a fitowa ta 9 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina

Monday, 18 September 2017

*FITOWA TA 8
*Daga Littafin:-AKIDAR YAN SHI'A DANGANE DA KUR'ANI.
*JERIN LITTAFAN SHI'A 1
*WALLAFAR:-PROF.UMAR LABDO(hafizahullah).
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

Kur'anin yan Shi'a ya sha bamban da Alkur'anin Musulmi ta
fuskoki masu yawa.Mun riga mun gabatar da bayanin bambancinsu ta wajen
jimillar ayoyinsu,inda Kur'anin yan Shi'a yake da adadin ayoyi dubu
sha bakwai(17,000)dai-dai wa daida,a yayinda namu yake da ayoyi dubu
shida da dari biyu da talatin da shida(6,236)kacal.Ta fuskar tsawon
surori ma,littafan guda biyu sun sha bamban.Ga misali,ya zo a cikin
KITAB SULAIM BINU KAIS,mashahurin littafin nan na Shi'a wanda saboda
ingancinsaa wajensu suke masa lakabi da A.B.C. Din Shi'a, cewa wai
SURATUL AHAZAB wacce take da ayoyi 73 a kur'aninmu,su a nasu Kur'anin
adadin ayoyin BAKARA ne da ita,watau 286.SURATUN NUR kuwa,wacce take
da ayoyi 64,su a wajensu ayoyi 160 ke gareta.SURATUL HUJURATI
kuma,wacce a cikin Kur'anin da muka sani ayoyinta 18 ne kacal,su a
nasu Kur'anin ayoyinta 90 ne dai-dai was daida.[Duba KITAB SULAIM BINU
QAIS na Sulaim binu Qais Alhilali Alkufi,bugun Mu'assasatul
A'alami,Bairut,ba tarihi ,shafi na 122.]

Anan zamu dakata sai kuma fitowa ta 9 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina
*FITOWA TA 7
*Daga Littafin:-SUFANCI DA AKIDUN SUFAYE.
*Jerin Littafan Sufanci Na 1.
Wallafar:-Prof.Umar Labdo(hafizahullah)
*Yadawa:- www.jibwiskatsina.blogspot.com

BULLAR SUFANCI DA YADUWARSA

Malamai da masana tarihi sun hadu a kan cewa Sufanci ya bulla
duniyar Musulmi a cikin karni na biyu bayan Hijira,watau a cikin
shekara dari ta biyu bayan kaurar Manzon Allah (S.A.W).Hasali ma,masu
bincike sun kai ga samo asalin mutum na farko wanda aka fara kira da
lakabin Sufi a duniya.Wannan mutum shi ne Abu Hashim Alkufi
Assufi,wanda ya rasu a shekara ta 150 bayan Hijira. Wani abu da yake
karfafa wannan ra'ayi shi ne,duk manyan litattafan da aka rubuta a kan
Sufanci, ba wanda ya yi magana a kan abinda ya wuce wannan
tarihin,watau karni na biyu bayan Hijira.
Da yake mun ga zamanin da Sufanci ya bulla,to bari mu duba mu ga
shin wadanne abubuwa ne suka kawo bullar tasa,ko kuma a takaice,ina
Sufanci ya samo tushensa?Malamai sun yi hasashe da dama a kan asalin
Sufanci da tushensa.Akwai masu ganin cewa,Sufanci ya samo asali ne
daga addinin Musulunci tsintsa,watau daga Alkur'ani da sunnar
Annabi(S.A.W).Akwai kuma masu hasashen cewa Sufanci ya samo asalinsa
ne daga addinin Kirista ta hanyar cudanyar Musulmi da Kiristoci,bayan
Musulunci ya ci kasashensu da yaki.Masu hasashe na uku kuwa suna ganin
cewa Sufanci ya samo tushe ne daga wata falsafa ta Girkawa da ake kira
Afladuniya Sabuwa.
Yanzu bari mu duba wadannan ra'ayoyi guda uku tare da bayanin
malamai a kansu.

Anan zamu dakata sai kuma a fitowa ta 8 Insha Allah.

Abu Aisha Journalist
Jibwis Social Media Katsina

Saturday, 16 September 2017

LALLE ABUBAKAR MAI YAWAN DARAJOJI NE A GURIN ALLAH DA MANZONSA:


✍​​ Rubutawa: *Sheik Dr Ibrahim Jalo Jalingo (Hafizahullah)*

Sayyidina Abubakar Bin Abi Quhaafah Allah Ya kara masa yarda Mutum ne mai yawan darajoji a gurin Allah da manzonSa; ga ma wasu siffofi da darajoji har guda biyar da manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya siffanta shi da su:-
1. Shi Abubakar Siddiqi ne; watau mai martabar waliyyan Allah ta biyu ne bayan martabar farko ta Annabci; kamar yadda Allah Ya jeranta wadannan martabobi hudu na waliyyanSa a cikin Suratun Nisaa'i aya ta 69 inda ya ce:-
((ومن يطع الله والرسول فأولئك مع الذين انعم الله عليهم من النبيين والصديقين والشهداء والصالحين وحسن أولئك رفيقا)).
Ma'ana: ((Kuma wadannan da suka yi da'a ga Allah da ManzonSa, to, wadannan suna tare da wadanda Allah Ya yi ni'ima a kansu, daga Annabawa, da Siddiqai, da Shahidai, da Salihai. Kuma wadannan sun kyautatu ga zama abokan tafiya)).
2. Shi Abubakar shi ne mutumin da Annabi ya fi son shi a cikin dukkan Mazaje.
3. Shi Abubakar mutum ne da Annabi ya ba da umurnin a yi koyi da shi.
4. Shi Abubakar mutum ne da Allah Ya 'yanta shi daga Wuta.
5. Shi Abubakar shi ne mutumin da yake shugabantar dukkan manya majiya karfi in banda Annabawa da Manzanni a cikin Aljannah.
Lalle banda wadannan darajoji biyar da muka ambata yanzu, akwai wasu darajojin daban.

Ga hujjar wadannan darajoji biyar na Babban Sahabi Abubakar da muka ambata daga ingantattun hadithan manzon Allah mai tsira da amincin Allah:-
(1). Bukhariy ya ruwaito Hadithi na 3675, da Abu Dawud Hadithi na 4653, da Tirmiziy Hadithi na 3697, da Nasaa'iy Hadithi na 8079, da Ahmad Hadithi na 12127, da Ibnu Hibban Hadithi na 6865, da Bazzar Hadithi na 7094, da Dabaraaniy Hadithi na 144, da Abu Ya'alaa Hadithi na 2910, da Abdur Razzaq Hadithi na 20401 daga Sahabi Uthman Bin Affan, da Sahabi Anas Bin Malik Allah Ya kara musu yarda sun ce:-
((ان النبي صلى الله عليه وسلم صعد احدا وأبو بكر وعمر وعثمان فرجف بهم، فقال: اثبت احد فانما عليك نبي وصديق وشهيدان)).
Ma'ana: ((Lalle Annabi mai tsira da amincin Allah ya hau (dutsen) Uhudu tare da Abubakar da Umar da Uthman, sai ya (dutsen) ya girgiza, sai ya ce: Uhudu ka nitsu ba wasu ba ne a kanka in banda wani Annabi, da wani Siddiqi, da wasu Shahidai biyu)).
(2). Bukhariy ya ruwaito Hadithi na 4379, ma Muslim Hadithi na 2384, da Tirmiziy Hadithi na 3885, da Nasaa'iy Hadithi na 8052, da Ibnu Majah Hadithi ne 101, da Ahmad Hadithi na 17844, da Hakim Hadithi na 6740, da Ibnu Hibban Hadithi na 6885, da Dabaraaniy Hadithi na 18644, da Baihaqiy Hadithi na 12879 daga Sahabi Anas Bin Malik, da Sahabi Amr Bin A'as Allah Ya kara musu yarda suka ce:-
((ان النبي صلى الله عليه وسلم سيل اَي الناس أحب إليك؟ قال: عايشة. فقيل له: من الرجال؟ قال: ابوها)).
Ma'ana: ((Lalle an tambayi Annabi mai tsira da amincin Allah: wanene ne daga cikin mutane ya fi soyuwa a gare ka? Sai ya ce: A'isha. Sai aka ce da shi: daga cikin Maza fa? Sai ya ce: Mahaifinta)).
(3). Tirmiziy ya ruwaito Hadithi na 3662, da Ahmad Hadithi na 23293, da Hakim Hadithi na 4451, da Dabaraaniy Hadithi na 8344, da Bazzar Hadithi na 2827, da Baihaqiy Hadithi na 10348 daga Sahabi Abdullahi Bin Mas'ud, da Sahabi Huzaifah Allah Ya kara musu yarda sun ce:-
((قال رسول الله صلى الله عليه وسلم: اقتدوا باللذين من بعدي ابي بكر وعمر)).
Ma'ana: ((Manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya ce: Ku yi koyi da Wadannan biyun a bayana: Abubakar da Umar)).
(4). Tirmiziy ya ruwaito Hadithi na 3679, da Hakim Hadithi na 3557, da Ibnu Hibban Hadithi na 6864 daga Sahabiya uwar Muminai A'isha, da Sahabi Az-Zubair Bin Awwam Allah Ya kara musu yarda suka ce:-
((ان رسول الله صلى الله عليه وسلم قال لابي بكر: انت عتيق الله من النار)).
Ma'ana: ((Lalle manzon Allah mai tsira da amincin Allah ya ce wa Abubakar: Kai ne 'yantaccen Allah daga Wuta)).
(5). Tirmiziy ya ruwaito Hadithi na 3665, da Ibnu Majah Hadithi na 95, da Ahmad Hadithi na 603, da Ibnu Hibban Hadithi na 6904, da Bazzar Hadithi na 490, da Dabaraaniy Hadithi na 17717, da Abu Ya'alaa Hadithi na 624 daga Sahabi Aliyyu Bin Dalib, da Sahabi Anas Bin Malik, da Sahabi Abdullahi Bin Abbas Allah Ya kara musu yarda sun ce:-
((ان النبي صلى الله عليه وسلم قال: ابو بكر وعمر سيدا كهول اهل الجنة من الاولين والاخرين الا النبيين والمرسلين)).
Ma'ana: ((Lalle Annabi mai tsira da amincin Allah ya ce: Abubakar da Umar shugabanni ne na manya majiya karfi na Aljannah tun na farkonsu har na karshensu amma banda Annabawa da Manzanni)).

Lalle wannan shi ne matsayin Sahabi Abubakar a idanun Shari'ar Musulunci. Kuma lalle 'yan bidi'ar da suka maida ginshikin addininsu shi ne zagin shi da la'antar shi sun tabe. Allah Ya taimake mu Ya raba mu da sharrin bidi'ah. Ameen.

MUHADARORI/WA'AZI DARI (100) NA SHEIKH KABIR GOMBE

MUHADARORI/WA'AZI DARI  (100) NA SHEIKH KABIR GOMBE

Wadannan Kadan Ne Daga Cikin Wa'azuzzuka Da Babban Sakataren 'Kungiyar Jama'atu-Izalatil-Bid'ah- Wa-Ikamatis-Sunnah Na Kasa Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe Hafizahullah Ya Gabatar, Wadanda Cibiyar Yada Sunnah Ta DARULFIKR Ta Dora, Kuma Admins Na Dandalin Masoya Sheikh Muhammad Kabiru Haruna Gombe Hafizahullah #ISupportSheikKabirGombe Suka Tattara Domin Ku Sami Saukin Saukewa.

000 Yi Like Din Shafin Mu A Facebook
http://facebook.com/ISupportSheikKabirGombe
001 Kula Da  Sallah
http://darulfikr.com/s/21704
002 Kyautatawa  a Musulunci
http://darulfikr.com/s/22411
003 Matasa Mu  Tashi Mu Nema  Ilimi
http://darulfikr.com/s/22414
004 Matan  Aljannah A  Duniya
http://darulfikr.com/s/22415
005 Tausayin  Yara Mata akan  Iyayensu
http://darulfikr.com/s/22523
006 Ta'aziyan  Alhaji Ahmadu  Chanchangi
http://darulfikr.com/s/22522
007 Kabari Aya  ne A Garemu
http://darulfikr.com/s/22520
008 BANBAMCI  TSAKANIN  GWAURO DA MAI AURE
http://darulfikr.com/s/7431
009 Duniya Budurwar Wawa
http://darulfikr.com/s/10159
010 MATASA KASHIN  BAYAN RAYA  SUNNAH
http://darulfikr.com/s/21151
011 Muhimmancin  Gudunmawa a  Musulunci
http://darulfikr.com/s/10285
012 Rashin godiyar Allan mu game  da BUHARIYYAH
http://darulfikr.com/s/8869
013 Saki kowa ka  kama Allah
http://darulfikr.com/s/20022
014 Son Zuciya  ubangiji ne da  wasu ke bautawa
http://darulfikr.com/s/10113
015 Sunnah in Bakayi Bani Guri
http://darulfikr.com/s/9209
016 Waye Masoyin  Annabi
http://darulfikr.com/s/10392
017 Ayatullahi  Buratai
http://darulfikr.com/s/4106
018 Garin  Neman Gira An  Rasa Ido
http://darulfikr.com/s/2912
018 Rayuwa  Adam Acikin  Duniya
http://darulfikr.com/s/5093
019 Wasika  Zuwaga  Mawadata
http://darulfikr.com/s/3027
020 Ladubban  Tarewa A Sabon  Gida
http://darulfikr.com/s/3016
021 Tonon Silili  Da Tufin Allah  Tsine
http://darulfikr.com/s/4144
022 Anyi walkiya mun gansu
http://darulfikr.com/s/1309
023 DAN KASA  NAGARI
http://darulfikr.com/s/18314
024 IKLar  Shaye-Shaye
http://darulfikr.com/s/927
025 Riba da  illolinta
http://darulfikr.com/s/929
026 Gyara kayan ba  zai zamo sauke  mu raba ba
027 http://darulfikr.com/s/3586
028 Ihidinas Siradal Musataeem
http://darulfikr.com/s/5413
029 BIDI'AR MAULIDI
030 http://darulfikr.com/s/935
031 Kowanne tsintsu kukan gidan su  yake
http://darulfikr.com/s/5252
032 Majlisin Malamai
http://darulfikr.com/s/4401
033 Makircin Shi'a
http://darulfikr.com/s/2432
034 Nigeria ta fara  hayaki
http://darulfikr.com/s/942
035
Ribar kafa
http://darulfikr.com/s/9092
036 ILLAR  ZINA
http://darulfikr.com/s/939
037 Shirin Fatawa na  Kada Fm
http://darulfikr.com/s/6854
038 ILLOLIN JAHILCI
http://darulfikr.com/s/944
039 SADA ZUMINCI
http://darulfikr.com/s/946
040 MADINAR GAUSI
http://darulfikr.com/s/949
041 MALAMN BIDIA DILALA  SHARI
http://darulfikr.com/s/945
042 MATAN  ANNABI SAW
http://darulfikr.com/s/947
043 MATAN  ANNABI SAW 2
044 http://darulfikr.com/s/948
045 MUMMUNAR  CIKAWA
http://darulfikr.com/s/950
046 SUNNA SAK BIDI'A SAM
http://darulfikr.com/s/952
047
HUKUNCHIN  KALLO
http://darulfikr.com/s/951
048 KO KINKI KO KINSO
http://darulfikr.com/s/953
049 WEYE  MAI SALLAH
http://darulfikr.com/s/955
050 YAN SHI'A
http://darulfikr.com/s/956
051 WA'AZIN KANGIWA
http://darulfikr.com/s/18197
052 WA'AZIN GARIN  LARABAR  ABASAWA
http://darulfikr.com/s/17975
053 WA'AZIN MATA  NA DORAYI
http://darulfikr.com/s/17976
054 Wa'azin Mata Sumaila
http://darulfikr.com/s/17972
055 Wa'azin Lagos 01
http://darulfikr.com/s/9112
056 Wa'azin Lagos
http://darulfikr.com/s/7434
Waazin zamfarah
ttp://darulfikr.com/s/8764
057 Wa'azin Miya
http://darulfikr.com/s/5519
058 Wa'azin Owode Ogun
http://darulfikr.com/s/19055
059 Wa'azin  sokoto 1
http://darulfikr.com/s/930
060 Wa'zin Sokoto 2
http://darulfikr.com/s/931
061 Wa'zin Sokoto 3
http://darulfikr.com/s/933
062 Wa'azin  Mata Zamfarah
ttp://darulfikr.com/s/932
063 Wa'azin Suleja
http://darulfikr.com/s/934
064 Wa'azin Kankiya
http://darulfikr.com/s/3393
065 Wa'azin Yantumaki
http://darulfikr.com/s/937
066 Wa'azin Billiri
http://darulfikr.com/s/5258
067 Wa'azin Bolari
http://darulfikr.com/s/5252
068 Wa'azin Yola
http://darulfikr.com/s/957
069 Wa'azin Jalingo
http://darulfikr.com/s/20862
070 Wa'azin,Accra Ghana
http://darulfikr.com/s/9092
071 Wa'azin Niger
http://darulfikr.com/s/940
072 Wa'azin Illela
http://darulfikr.com/s/943
073 Wa'azin Pandogari 1
http://darulfikr.com/s/954
074 Wa'azin Pandogari 2
http://darulfikr.com/s/936
075 Wa'azin Sumaila Kano
http://darulfikr.com/s/17973
076 Wa'azin Agege Lagos
http://darulfikr.com/s/18503
077 Wa'azin Jahar Kano
http://darulfikr.com/s/13102
078 Wa'azin Bauchi
http://darulfikr.com/s/4203
079 Wa'azin Jihar Kano 5
http://darulfikr.com/s/1369
080 Wa'azin Liman  Katagun Bauchi
http://darulfikr.com/s/4204
081 Waazin Mata Taraba
http://darulfikr.com/s/19931
082 Wa'azin Maza Ogere
http://darulfikr.com/s/19059
083 Wa'azin Mata Owode Ogun
http://darulfikr.com/s/19058
084 Wa'azin Maza Owode Ogun
http://darulfikr.com/s/19057
085 Wa'azin Mata Ogere
http://darulfikr.com/s/19074
086 Wa'azin Shagamu Ogun
http://darulfikr.com/s/19060
087 Alaba Rago Lagos
http://darulfikr.com/s/19075
088 Wa'azin Zaria
https://kiwi6.com/file/494p6nu72v
089 Wa'azin Yola 2
https://kiwi6.com/file/mritel0tu0
090 Wa'azin Kumo
https://kiwi6.com/file/xwu3stijrf
091 Wa'azin Lagos 2014
https://kiwi6.com/file/zo52lzbay2
092 Wa'azi Funtua
https://kiwi6.com/file/fh6j8e6e0v
092 Wa'azin Gamahttps://kiwi6.com/file/0ptyt0vi2m
093 Wa'azin Suleja 2
https://kiwi6.com/file/st2bmi55wv
094 Wa'azin Tsafe
https://kiwi6.com/file/1ygupz01fh
095 Wa'azin Dan Sadau
https://kiwi6.com/file/kfnr1bkenv
096 Wa'azin Ikara
https://kiwi6.com/file/71ngomy2zu
097 Wa'azin Madobi
https://kiwi6.com/file/56555ivywk
098 Wa'azin Rano
https://kiwi6.com/file/kmyjhjzx15
099 Wa'azin Jos
https://kiwi6.com/file/r8ghnl8jvu
100 Wa'azin Kaduna City
https://kiwi6.com/file/lhejc4i4nq
Kuci Gaba Da Kasancewa Damu Domin Samun Links Da Zaku Sauke Karatukan Malam Da Sauran Malaman Sunnah.
dannan Link Din Dake Kasa Kayi Like Na Shafin Mu.
www.facebook.com/ISupportSheikKabirGombe