SAKON TA'AZIYYA!!!
Amadadin Shugabanni da membobi na JIBWIS SOCIAL MEDIA KATSINA STATE,
Ina miqa sakon ta'aziyyarmu ga Alummar musulmin Nigeria bisa Rasuwar Mai Martaba Alh. Habibu Aliyu Yandoto (Amirus Sunnah na Nigeria) da Kuma Malam Abdullahi Wanzamai (Dan Agaji) wandanda Allah yayiwa rasuwa Ranar Laraba (26/07/2017M).
Muna Addu'an Allah yaimasu rahama yasa sun huta, zuri'ar da suka bari Allah ya Kara masu albarka, mukuma idan tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.
Ameeen.
#NazeerDanjagale
NazeerDanjagale@gmail.com
Amadadin Shugabanni da membobi na JIBWIS SOCIAL MEDIA KATSINA STATE,
Ina miqa sakon ta'aziyyarmu ga Alummar musulmin Nigeria bisa Rasuwar Mai Martaba Alh. Habibu Aliyu Yandoto (Amirus Sunnah na Nigeria) da Kuma Malam Abdullahi Wanzamai (Dan Agaji) wandanda Allah yayiwa rasuwa Ranar Laraba (26/07/2017M).
Muna Addu'an Allah yaimasu rahama yasa sun huta, zuri'ar da suka bari Allah ya Kara masu albarka, mukuma idan tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani.
Ameeen.
#NazeerDanjagale
NazeerDanjagale@gmail.com
No comments:
Post a Comment
Your Comment will help us to improve