Saturday, 17 June 2017

BAYANI AKAN QIYAMU RAMADAN A GOMAN KARSHE


Wannan wani Audio ne na wata takarda da shehin malami DR IBRAHIM JALO JALINGO ya gabatar a wani taron karawa juna sani da kungiyar JIBWIS ta Nigeria ta gabatar a garin Katsina.
Shugaban zaman kuma shine DR ALHASSAN SAEEED ADAM JOS (Rahimahullah) Kuma shine yayi Ta'alikin takardar.

Kadan daga Abubuwan dake ciki:

* Takaitaccen tarihin Dr Ibrahim Jalo Jalingo a Duniyar Ilimi.

* Sallar Tarawihi itama Qiyamu Ramadan ce? Kuma Raka'oi nawa akeyi?

* Hujjojin Mazhabobi akan Sallar Tarawihi cikin Jam'i da kuma Hujjar da tafi qarfi.

* Abin nufi da sallar Tahajjud, da sunayen da ake kiranta dasu.

* Hukuncin Fitar Mata zuwa Masallaci Domin sallar Tahajjud.

Damin saukewa a wayarka ka saurara dannan wannan link

Ayi sauraro lafiya.

© Nazeer Danjagale
Jibwis Social Media Katsina
www.JibwisKatsina.blogspot.com
1438 / 2017

No comments:

Post a Comment

Your Comment will help us to improve