Tuesday, 15 November 2016

GAYYATAR WA'AZIN BUDE MASALLACIN JUMA'A A GARIN FUNTUA


Sheikh Yakubu Musa Hassan
Shugaban Jibwis Katsina State

Sheikh Aminu Liman
Shugaban Majalisar Malamai, Jibwis Katsina State

Alh. Abdullahi I. N. Bakori
Director, FAG Jibwis Katsina State

A madadin shuwagabannin Jibwis Katsina State na gayyatar daukacin al'ummar Musulmi zuwa Wa'azin Jiha tare da bude katafaren Masallacin Juma'ah na Umar Bn Khattab da ke Karamar Hukumar Funtua, Jihar Katsina.


Taron zai gudana ne kamar haka:

Rana: Juma'ah, 18 ga watan Safar, 1438/18 November, 2016

Wuri: Masallacin Juma'ah na Umar Bn Khattab, Makera, Funtua, Jihar Katsina

Lokaci: Karfe Takwas na dare (8:00pm)

Kadan daga cikin Malaman da ake sa ran za su halarta:

Shugaban Kungiyar Izala ta Kasa,  Sheikh Abdullahi Bala Lau

Shugaban majalisar malamai ta kasa, Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo

Daraktan Da'awa ta kungiyar izala, Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina

Daraktan ilimi ta kungiyar izala, Sheikh Dr, Alhassan Sa'id Adam Jos

Daraktan ayyuka na kungiyar, Sheikh Abubakar Giro Argungu

Babban sakataren kungiyar na kasa, Sheikh
Muhammad Kabir Haruna Gombe

Daraktan Masallatai na kungiyar Dr.Abdullahi Saleh Pakistan

Daraktan Sulhu da fatawa na kungiyar, Sheikh Usman Isa Taliyawa Gombe

Sheikh Dr. Ibrahim Abdullahi R/Lemo

Da sauran manyan malamai da alarammomi irin su:

Alaramma Abubakar Adam katsina,
Alaramma Ahmad Ibrahim Sulaiman Kano,
Alaramma Nasiru Salihu Gwandu

Allah ya ba da ikon halarta amin.

SANARWA:
Jibwis Social Media, Katsina State.

No comments:

Post a Comment

Your Comment will help us to improve