Tawagar Kungiyar Izala karkashin jagorancin Sheik Abdullahi Bala Lau ta kammala ziyarar data kai a jihohin Bauchi, Gombe, Adamawa, Taraba, Zamfara, Sokoto, Kebbi da
Katsina yau lahadi.
Ziyarar wadda tawagar ta zaga jihohin ta kwashe kusan yini biyu a ko wace jiha domin tattaunawa da 'ya'yan kungiyar a dukkan matakai
A halin yanzu tawagar ta tafi hutu na wasu kwanaki, kafin daga bisani ta dawo a ci gaba da kai ziyara zuwa wasu jihohin in Allah ya amince.
No comments:
Post a Comment
Your Comment will help us to improve